Kungiyar Equipping The Persecuted ta yi gargadi kan yiwuwar hare-haren Kirsimeti a Arewa, DSS ta tabbatar da daukar matakan kariya yayin da ake shakku kan zargin.
Kungiyar Equipping The Persecuted ta yi gargadi kan yiwuwar hare-haren Kirsimeti a Arewa, DSS ta tabbatar da daukar matakan kariya yayin da ake shakku kan zargin.
Dan bindiga, Bello Turji ya fito da sabon bidiyo yana karyata zargin cewa Bello Matawalle ya ba ’yan bindiga kuɗaɗe, yana cewa ba a taba ba shi miliyoyi ba.
Bayan kammala muƙala da malaman Kano, Sheikh Abduljabbar zai amsa tambayoyi a ofishin rundunar yan sandan Kano, bisa zargin yiwa wani malami barazana da rayuwa.
Legit.ng Hausa ta tattaro rahotanni na wasu wurare masu matukar ban al'ajabi a fadin Najeriya. Rahotonmu ya bayyana wuraren da yadda suke a yankuna daban-daban.
Bayan kwana uku da kai wani hari a ƙauyen ƙaramar hukumar Zangon Kataf, jihar Kaduna, wasu yan bindiga sun sake kai hari wani ƙauye a daban a cikin yankin.
Wasu masoya biyu sun jijjiga kafafen sada zumunta da salon soyayyarsu. Abinda ya fi baiwa jama'a mamaki kuma yasa suka dinga magana shine ganin banbancin launi.
Wadanda suka dauke Sarkin Kujeru da mutum 13 sun tuntubi mutanensa. Kakakin fadar Sarkin Kajuru ya ce su na neman alfarama a fito da Sarkin ba sai an biya ba.
Bayanai na cigaba da bayyana kan harin da aka kai masarautar Alhaji Alhassan Adamu, Sarkin Kajuru. Daily Trust ta ruwaito cewa 'yan bindiga sun kutsa fadarsa.
PDP ta goyi bayan mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Mahdi Aliyu Gusau a kokarinsa na karbe kujerar gwamnan jihar Zamfara bayan sauya shekar gwamna Matawalle.
Tsohon sanatan Kaduna ta kudu, Sanata Shehu Sani, yace ya kamata gwamnati ta mauda hankalinta wajen kama manyan shugabannin yan bindiga ba wai yan taware ba.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara ya bayyana matsayarsa kan tsayawa takara idan jam'iyyar APC ta hanashi tikitin zabe ta bai wa wani dan takara daga yankin kudanci.
Labarai
Samu kari