Jami'an hukumar DSS sun cafke wasu mutane da ke kusa da tsohon gwamnan Bayelsa kuma tsohon karamin Minista, Timipre Sylva, kan yunkurin juyin mulki.
Jami'an hukumar DSS sun cafke wasu mutane da ke kusa da tsohon gwamnan Bayelsa kuma tsohon karamin Minista, Timipre Sylva, kan yunkurin juyin mulki.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Najeriya ta kera jirgin ruwa mai kyau da kanta. Shugaban kasa Muhammadu Buhari, zai kaddamar da katafaren jirgin a cikin Disamba mai zuwa nan ba dadewa ba.
Matasa a jihar Filato sun fara zanga-zangar ƙin amincewa da matakin majalisar dokokin jihar na tsige shugabansu, inda suka mamaye zauren majalisar da safiya.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta zabi sabbin shugabannin kwamitin ayyuka na kasa wadanda za su jagoranci jam'iyyar kafin zuwan gagarumin zaben 2023.
Babban limamin masallacin Yangoji da ke yankin Kwali a Abuja, Abdullahi Abubakar Gbedako mai shekaru 59 tare da 'ya'yansa biyu,mai shekaru 22 da mai shekaru 11.
Rahoton da muka samu ya ce an kashe hatsabibin shugaban 'yan bindiga Dogo Gide. An kashe shi ne a dajin Kuyanbana da ke jihar Kaduna. An kashe shi ne a ranar La
Abuja - Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tafi birnin Glasgow, Scotland don halartan taron COP26 na taron gangamin majalisar dinkin duniya kan sauyin yanayi.
Tsohon ɗan majalisar dattijai mai wakiltar Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya bayyana shirinsa na tsayawa takarar gwamnan jihar Kaduna karkashin PDP.
Wata kungiyar'yan Arewa ta bukaci gwamnatin Buhari da ta gaggauta fallasa masu daukar nauyin'yan ta'adda a fadin Najeriya. Ta ce kasar nan Sam babu tsaro ko kad
Kwana biyu bayan dawowa daga Saudiyya, Shugaba Muhammadu Buhari zai garzaya birnin Glasgow, Scotland don halartan taron COP26 na taron gangamin majalisar dinkin
Labarai
Samu kari