Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Rahotanni daga jihar Kano, sun tabbatar da cewa majalisar malaman addinin musulunci ta dakatar da shugabanta, Sheikh Khalil, saboda saka al'amurran siyasa.
Fasto Mbaka ya bayyana cewa, Ubangijinsa ya aiko shi wajen Buhari kan cewa, siyo jiragen yaki ya isa haka, ya kamata shugaban ya mai da hankali kan wasu abubuwa
Okezie Ikpeazu, gwamnan jihar Abia, ya ce 'yan awaren Indigenous People of Biafra (IPOB) ba su kai 'yan bindigan arewa maso gabas ko arewa ta yamma gurbata ba.
Dakarun soji sun ragargaji yan bindiga aƙalla 32 a jihar Neja, waɗanda suka gudo daga ruwan bama-baman sojoji a jihar Zamfara, maharan sun hallaka yan sanda 5
Hukumar bincike kan rashawa da sauran laifuka mai zaman kan ta, ICPC, ta gayyaci tsohon hadimin shugaban kasa, Okoi Obono-Obla, bisa laifin amfani da takardun
Kungiyar Save the Children International ta ce auren wuri yana kashe fiye da yara mata 60 a ko wacce rana, kungiyar ta tallafa wa yara mata ta duniya ta bayyan
Masu garkuwa a ƙaramar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna sun fara tambayar dafaffen abinci a matsayin kuɗin fansa. Ƴan bindigan sun janye kai hare-hare a wasu
EFCC sun dura ofishin KASUPDA dazu da safe, sun yi gaba da Shugaban Hukuma. Ma’aikatan na EFCC sun tasa keyar, Malam Ismail Umaru Dikko, sun yi gaba da shi.
Daliban makarantar koyon larabci da alkur'ani a jihar Kwara, sun maida martani kan mummunan azabtarwar da malamai suka musu sabida sun halarci shagalin party.
Labarai
Samu kari