Ministan harkokin wajen Amurka Marco Rubio ya ce Amurka ce kadai ƙasar da ke da ƙarfin sake buɗe mashigin Hormuz idan rikici ya hana zirga-zirgar jiragen ruwa.
Ministan harkokin wajen Amurka Marco Rubio ya ce Amurka ce kadai ƙasar da ke da ƙarfin sake buɗe mashigin Hormuz idan rikici ya hana zirga-zirgar jiragen ruwa.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
EFCC sun dura ofishin KASUPDA dazu da safe, sun yi gaba da Shugaban Hukuma. Ma’aikatan na EFCC sun tasa keyar, Malam Ismail Umaru Dikko, sun yi gaba da shi.
Daliban makarantar koyon larabci da alkur'ani a jihar Kwara, sun maida martani kan mummunan azabtarwar da malamai suka musu sabida sun halarci shagalin party.
Dakarun sojin Najeriya a safiyar Lahadi sun bankado harin da 'yan ta'adda suka kai garin Aulari da ka karamar hukumar Bama ta jihar Borno,Sun sheke wasu a ciki.
Bisa yawan ‘yan Najeriya da kuma yawan basukan da ake bin ta, kowa ya na da N64,684 a kan sa. Kamar yadda kowa ya san yawan bashin da Najeriya take ta amsowa da
Bola Tinubu, jigon jam'iyyar APC, ya ce Allah ne kadai zai iya hukunta lokacin da karshen rayuwarsa zai zo,Tinubu ya ce da farko ya tsorata, yanzu kuwa ba haka.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya aika wa Sarki Abba ta’aziyya na rashin tsohuwarsa. Buhari ya tura wakilai wajen jana’izar Aishatu Abba, bai samu zuwa ba.
Jami'an yan sanda reshen babban birnin tarayya Abuja, sun yi ram da wasu mutum biyu da suke zargin na aikin kaiwa yan bindiga kayayyakin Abinci a yankin Kuje.
Timi Frank ya ce man fetur da lantarki za su tashi, ko da ana kukan babu kudi. Yace gwamnati za ta shigo da haraji a 2022 duk da mutane na cikin fatara a yau.
Kungiyar masu son kafa kasar Biafra ta IPOB, ta haramta cin naman shanu a yankin kudu maso gabas. Haramcin zai fara aiki ne a watan Afirilun shekara mai zuwa.
Labarai
Samu kari