Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika bukatar tantance Farfesa Omotayo a matsayin sabon Darakta-Janar na Cibiyar Nazarin Siyasa da Dabaru ta NIPISS da ke Filat
Babbar kotun da ke zama a Abuja a ranar Litinin 8, ga watan Nuwamba ta yanke wa Abdulrasheed Maina, tsohon shugaban hukumar fansho ta kasa shekaru 8 a gidan gya
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna sun tabbatar da kisan babban sojin sama mai murabus, AVM Muhammad Maisaka, da ‘yan bindiga su ka yi a gidan sa da ke Rigasa, k
Wani Injiniya mai suna Sikiru Adebowale ya bayyana yadda Allah ya tsiratar da shi daga rushewar gini mai hawa 21 da ya auku a Legas ranar 2 ga Nuwamba, 2021.
Yan sandan jihar Sokoto ta karyata rahotannin da ke yawo na cewa ‘yan bindiga sun nada mambobinsu a matsayin sabbin hakimai da cin tarar jama'a a Sabon Birni.
Babbar Kotu Tarayya, Abuja a ranar Litinin 8 ga watan Nuwamba ta yanke wa Abdulrasheed Maina, tsohon shugaban hukumar Fansho na kasa, shekaru 8 a gidan yari bay
Wasu masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara, sun sake yin awon gaba da wani attajirin dan kasuwa, Aminu Jangeme, shekara daya bayan ya tsere daga hannunsu.
Wasu matasa sun ba hammata iska a jihar Yobe, lamarin da ya kai ga suka datsewa junansu hannayen hagu. A yanzu haka suna asibiti ana ci gaba da basu magano.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Attahiru Bafarawa ya bukaci shugaba Muhammadu Buhari da ya bar batun walwalar fadar sa ya kai ziyara yankin arewa maso yamman nan.
Labarai
Samu kari