Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Mutan jihar Enugu na kuka kan yadda satar tukunyar abinci; miya, shinka da wake a kan murhu ya zama ruwan dare a unguwanninsu. Binciken jaridar Leadership ya n
Majalisar dokokin jihar Katsina ta yi kira ga ɓamgaren zartarwa na jihar, ya dake duba izuwa matakan da aka ɗauka na tsaro, musamman datse hanyoyin sadarwa.
Abuja - Hedkwatar tsaron tarayyan Najeriya ta bayyana dumbin nasarorin da dakarun soji suka samu cikin mako biyu kacan a yankin arewa maso gabashin Najeriya
Wata mata yar kasar Kenya ta bayyana cewa da ace tana da iko, lallai da za ta wajabtawa maza auren mata biyu domin rage yawan zinace-zinace da lalata a gari.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, Allah ya yiwa mahaifiyar shugaban hukumar kwastam, Hameed Ali rasuwa. An yi jana'izarta a babban birnin tarayya Abuja.
Hukumar Hisbah ta jihar ta kama mutane 47 da ake zargin suna aikata rashin da’a ciki har da mata 16 kamar yadda The Nation ta ruwaito. Kwamandan rundunar, Dahir
Gwamna El-Rufai sha caccaka a wajen yan Najeriya bayan ya bayyana a dandalin sada zumunta ta Twitter a ranar Laraba, 10 ga watan Nuwamba, duk da haramcin hakan.
Jami'in hukumar tsaro ta NSCDC a jihar Cross Rivers ya bindige wani bawan Allah da ake ce yana fitsari a wani wuri da ke kallon ofishin hukumar a Cross Rivers.
Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola, ya bayyana cewa, har yanzun mafi yawan fursunonin da suka bata, bayan harin gidan yari ba su sami dawowa ba.
Labarai
Samu kari