Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
Lauyoyin gwamnatin sun nuna wa babbar kotun tarayya bidiyon tambayoyin da aka yi wa wadanda ake tuhuma da hannu a kitsa kifar da gwamnatin Bola Tinubu.
Gwamnan Abdullahi Ganduje na jihar Kano ya aike da karin kasafin kudi har N33.8 biliyan gaban majalisa jihar domin ta amince da shi a ranar Talata da ta gabata.
Dr. Ngozi Okonjo-Iweala ta sake ba Gwamnatin Buhari shawara a kan tattalin arziki. Shugabar WTO, Okonjo-Iweala tace dole Najeriya ne ta rage tsadar kasuwanci.
Hausawa kan ce soyayya gamon jini. Babu shakka hakan ta ke ballantana idan aka duba lamarin fitaccen mawakin kasar Guinea, Grand P da kuma zukekiyar budurwarsa.
Ministan babbar birnin tarayya, Muhammad Bello, ya sanar da kotu yadda diyar tsohon shugaban kasa, Zainab Yar'Adua ke yunkurin kwace wani fili da takardun bogi.
Wani magidanci mai shekaru 45 mai suna Kwadwo Adusei wanda aka fi sani da Desco, ya shiga hannun jami'an tsaro kan halaka abokinsa a Wawaase dake Afigya Kwabre.
Jiragen yaki biyu masu saukar angulu na rundunar sojin saman Najeriya,NAF, a ranar Talata sun bankado mummunan farmakin da 'yan ta'adda suka kai garin Ngamdu.
Saurayin ya yi kicin-kicin da fuska inda yan matan ke jin daɗin pizarsu ba tare da kula da yanayinsa ba. Har ma ta kai shi ya kasa cin wanda aka bude masa.
Zamfara - Majalisar dokokin jihar Zamfara ta sanar da dakatar da wasu yan majlisun jihar biyu bisa zarginsu da hannu a ayyukan yan bindiga a jihar ta Zamfara.
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta dakatad a mambobinta biyu, kan zargin da ake musu cewa sun da alaka da yan bindiga masu garkuwa da mutanen da suka addabi.
Labarai
Samu kari