Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Kiristoci sun taya musulmai shagalin bikin Maulidin Annabi Muhammadu, SAW a jihar Kaduna a ranar Talata. Mabiyan addinan biyu sun taru ne a Ranchers Bees da ke
Muhuyi Magaji Rimin-Gado ya nuna damuwa kan yadda wasu mutane ke bibiyarsa bayan da aka sake zarginsa da rashawa. Ya ce yana tsoron abin da zai faru dashi.
An tsinci sassan jikin wani jinjiri da aka datsa gunduwa-gunduwa a unguwar Sakau a garin Wudil na jihar Kano. Mazauna Sakau a Sabon Gari da ke Wudil sun ce sun
Dakarun sojin Najeriya a ranar Litinin sun sheke a kalla mayakan ta'addanci na ISWAP 16 a karamar hukumar Jere ta jihar Borno, jaridaPRNigeria ta tattaro hakan.
Babban Hafsan Sojojin, Laftanar Janar Faruk Yahaya ya yi kira ga sojoji da su ninka kokarin da suke yi na yaki da 'yan ta'adda, bayan harin da aka kai Sokoto.
Wasu 'yan bindiga sun je coci, sun hallaka wani mutum da ke bauta a ciki. A halin yanzu ana ci gaba da bincike don tabbatar da an gano wadanda suka yi aika-aika
Gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman Abdul Razzzak, ya tuhumci Ministan Labarai da al'adu Alh Lai Mohammed ya rub-da-ciki da miliyoyin nairori na yakin neman zabe.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Litinin ya bukaci kungiyoyin yada labarai da su sauya yadda suke kawo rahotanni kan tsaro, ya ce lamarin ya ragu sosai.
Wani mutumi mai suna Haruna Buba mai shekaru 32, ya kashe mahaifinsa a ranar Asabar a kauyen Zange da ke karamar hukumar Dukku ta jihar Gombe a kan wata gona.
Labarai
Samu kari