Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya duba mutane da dama kafin zabar abokin takara a zaben 2027. Daga cikinsu har da Ngozi Okonjo Iweala.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya duba mutane da dama kafin zabar abokin takara a zaben 2027. Daga cikinsu har da Ngozi Okonjo Iweala.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Wasu yan ta'adda da ake tsammanin mayakan kungiyar Boko Haram ne sun yi awon gaba da yan mata 22 a Kauyen kurebe dake karamar hukumar Shiroro, jihar Neja .
A yau, Legit.ng Hausa ta tattaro muku yadda ake hada wani wani nau'in Kuli-Kuli mai ban sha'awa. A rahoton da muka hada, ga shi nan dalla-dalla yadda ake hadash
Kungiyar malaman jami'a a Nigeria, ASUU, reshen Jami'ar Yusuf Maitama Suleiman ta yi barazanar kai karar gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje kotu kan kwace wasu kay
A labarin da muke samu, 'yar Janar Aliyu Mohammed Gusau ta auri dan shahararren dan siyasar nan Alhaji Attahiru Bafarawa nan na jihar Sokoto ranar Juma'a..
Wasu 'yan bindiga sun kai hari wata kwalejin ilimi a jihar Legas, sun hallaka wani dalibi, sun kumakashe wani lakcara a wani yankin jihar ta Legas a makon da ya
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya bayyana cewa rikici da kuma dabanci a siyasar Najeriya ke han mutanen kirki shiga domin ba da gudummuwar su .
Mahara sun kai farmaki garin Maikunkele, da ke wajen birnin Minna a karamar hukumar Bosso da ke jihar Neja sannan suka yi awon gaba da wani dan kasuwa dan Igbo.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari ya bayyana cewa gwamnatinsa ta fara tattaunawa da Bankin Duniya domin karbo sabon bashi da za'a gina ma'ikatar samar da rigakafi
Yanzu muke samunlabarin mutwar wani tsohon sanata daga jihar Ekiti a kusancin Najeriya. An ce ya yanki jiki ya fad ne nan take ya mutu a babban birnin tarayya.
Labarai
Samu kari