Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Wata matashiyar budurwa ‘yar kasar Uganda, Doreen Kabareebe ta sha suka tun bayan an hango ta bisa acaba. Budurwar a wata tattaunawa da wani gidan rediyo suka
Hukumar dake kula da zirga-zirgan jiragen ƙasa a tarayyan Najeriya NRC ta sanar da ɗaukar matakin dakatar da zirga-zirgan jiragen ƙasa saboda matsalar tsaro.
Sowore ya sha duka a hannun wasu 'yan daba da suka zo wurin shari'ar Nnamdi Kanu. 'Yan sanda sun ga abin da ya faru, amma suka raba fadan suka janye Sowore a wu
Jami'an tsaron farin kaya, DSS su sake iza keyar Nnamdi Kanu, shugaban 'yan awaren IPOB zuwa ma'adanarsu. Kotu ta dage shari'ar zuwa ranar 10 ga watan Nuwamba.
Sani ya ce ya shiga jirgin kasa a safiyar yau Alhamis, 21 ga watan Oktoba, sai kawai jirgin nasu yayi karo da wani bam da ‘yan bindigar suka dasa a kan hanyar.
Kasurgumin dan bindiga, Dogo Gide, ya sako daliban makarantar sakandare na tarayya da ke Birnin Yauri, a ranar Laraba bayan sun shafe kwanaki a hannunsa, Daily
Matar shuagaban ƙasar Turkiyya, Emine Erdogan, ta kaddamar da cibiyar yaɗa al'adun Turkawa a babban birnin tarayya Abuja, yayin ziyarar da mijinta ya kawo ƙasar
Shugaban 'yan awaren IPOB, Nnamdi Kanu ya musanta zargin da ake tuhumarsa da shi a gaban kotu. Ya bayyana a gaban kotu ne bisa zargin aikata ta'addanci a Najeri
Shugaban 'yan awaren IPOB, Nnamdi Kanu, ya gurfana a gaban kotu bayan wasu jami'an hukumar tsaro ta farin kaya sun kawo shi domin fuskantar shari'a,in ji lauya.
Labarai
Samu kari