Rahotanni daga kasar Faransa sun nun cewa dalibai da malamai da wani jirgin farar hula ya dauko sun rasa rayukansu sakamkon hatsarin da ya rutsa da su.
Rahotanni daga kasar Faransa sun nun cewa dalibai da malamai da wani jirgin farar hula ya dauko sun rasa rayukansu sakamkon hatsarin da ya rutsa da su.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Ilorin - Dalibin ajin karshe da aka kora daga jami'ar Ilori, Waliyullah Salaudeen, kan yiwa Malamarsa Dr Rahmat Zakariya, dukan tsiya ya sha garkama bisa umurni
Hankula sun tashi a Ashige, karamar hukumar Lafiya dake jihar Nasarawa, sakamakon kashe wasu makiyaya biyu da 'yan bindiga da ba a san ko su waye ba suka yi.
Gwamnatin Amurka ta rattafa hannu kan takardan yarjejeniyar taimakon $2.1 billion ga Najeriya domin taimaka mata wajen farfadowa daga annobar COVID-19 da kuma.
Asusun Lamunin duniya IMF a ranar Juma'a ya yi kira ga Gwamnatin Najeriya ta cire tallafin man fetur da na wutar Lantarki gaba daya a farko-farkon shekarar 2022
Umar Suleiman magidanci ne da diyarsa ta bace a shekaru biyar da suka gabatakuma har yanzu babu amo balle labarin inda take. Ya sanar da tsananin kewarta da ya.
An kai karar gwamnatin Muhammadu Buhari a kan yadda za ta batar da wasu Dala miliyan 300. Kotu tayi watsi da karar da aka shigar, tace ba a kawo hujjoji ba.
Gwamnan jihar Zamfara,Bello Matawalle ya sanar da sake bude wasu kasuwanni guda bakwai da aka rufe a baya sakamakon hare-haren da 'yan bindiga ke kaiwa a jihar.
Abuja - Gwamnatin tarayya ta jaddada cewa duk ma'aikacin gwamnatin da bai yi rigakafin Korona nan da ranar 1 ga Disamba ba, ba zai samu damar shiga ofishinsa ba
Yan sanda sun yi ram da wani dan shekara 40, Appolos Ndubuisi, bisa zargin siyar da dansa namiji kan N350,000, bayan ya yaudari mahaifiyarsa da cewar ya mutu.
Labarai
Samu kari