Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Shugaban 'yan awaren IPOB, Nnamdi Kanu ya musanta zargin da ake tuhumarsa da shi a gaban kotu. Ya bayyana a gaban kotu ne bisa zargin aikata ta'addanci a Najeri
Shugaban 'yan awaren IPOB, Nnamdi Kanu, ya gurfana a gaban kotu bayan wasu jami'an hukumar tsaro ta farin kaya sun kawo shi domin fuskantar shari'a,in ji lauya.
Wakilin Birtaniya a Najeriya ya isa babbar kotun tarayya da ke Abuja domin sauraron shari'ar shugaban 'yan awaren IPOB, Nnamdi Kanu. Ya isa wurin karfe takwas.
Hukumar NYSC ta ba mata masu ciki da masu shayarwa ci gaba da zama a garuruwan mazajensu domin shiga sansanin banutar kasa. Hukumar ya bayyana dalilin yin haka.
A yau ne za a ci gaba da shari'ar Nnamdi Kanu da gwamnatin Najeriya. An kawo 'yan sanda, sojoji da DSS a harabar kotu don tabbatar da ba a samu matsala ba ko ka
Shehu Rekeb, gagararren dan bindiga a Sokoto ya sanar da cewa sun kai farmakin Goronyo ne saboda Fulani 'yan uwansu da ake kashewa babu kwakwkwaran dalili.
Mai alfarma sarkin musulmai, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya roki hukumomin tsaron Najeriya kada su bari masu tsattsauran ra'ayin addini su kwace ragamar mulki.
Dakataccen shugaban hukumar sauraron korafin jama'a da yaki da rashawa na jihar Kano, Muhuyi Magaji Rimingado, ya bukaci wata babbar kotun tarayya da ke Kano.
Hotuna da bidiyo sun bayyana gagarumin dankararen macijin da ya fi kowanne girma a fadin duniya ana daga shi da mota. An tsinta macijin a gandun dajin Dominica.
Labarai
Samu kari