A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Abuja - Sakatariyar jin dadin al'umma na hukumar birnin tarayya Abuja, ta ceci wani dattijo dan shekara 56 a duniya wanda ke kokarin daukar ransa saboda kunci.
Jami’an ‘yan sandan Edo sun kama wani mazaunin Kano mai shekaru 21, Yakubu Idris bisa zargin barazanar yin garkuwa da shugaban Hausawa a Benin, Alhaji Saleh.
Adeyeye Ogunwusi Ojaja yace Sunday Igboho bai ji maganar Sarakuna ba. Sarkin Ife ya gargadi Igboho bayan haduwarsa da Muhammadu Buhari amma bai saurare shi ba.
Abuja - Wata 'yar Najeriya mai suna Famidah Yussuf ta zama jarumar shekara a musabaqar ilmin kera mutum-mutumin zamani da bankin Union ta shiryawa matasa.
Daliban makarantar Community High School, Ijoun, da ke karamar hukumar Yewa ta arewa a jihar Ogun, sun yo hayar wasu ‘yan ta'adda domin su lallasa malamansu.
Zanga-zangar dalibai da ya janyo rikici ya tilasta rufe kwallejin ilimi ta gwamnatin tarayya, FCE, da ke Yola a jihar Adamawa. Wani rahoto daga SaharaReporters
Rundunar yan sanda reshen jihar Legas ta gurfanar da wani mutumi da take zargi ya damfari malamin coci kuɗi kimanin naira miliyan N1.2m a gaban kotun majistire.
Sultan ya ji dadin wannan gaskiya da Malam Tulu ya nuna inda yayi masa kyautar kudi N500,000 kwatankwacin abun da ya mayar wa da fasinjan da ya dauka a kekensa.
Alhaji Lai Mohammed, Ministan labarai da al’adu ya yi jan hankali ga al’umman kasar kan yada labaran karya, inda ya ce hakan na iya haddasa yakin duniya na uku.
Labarai
Samu kari