Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Gwamnatin Najeriya ta zargi kungiyar ESN da laifin hallaka wasu jami'an 'yan sanda tare da daukar bidiyo da kuma yada shi a kafafen sada zumunta. Gwamnati za ta
Dattawan Arewa sun bayyana dalilansu, inda suka ce sam bai kamata shugaba Buhari ya amince ya saki Nnamdi Kanu haka siddan ba tare da wani shari'a ba ko hukunci
Yayin da 'yan bindiga suka kai hari magarkamar Jos, an hallaka wani jami'in cibiyar gyaran hali, tare da hallaka wasu mutane goma duk dai a cibiyar ta Jos a jiy
Sanata Orji Uzor Kalu, Bulaliyar Majalisar Tarayyar Najeriya, a ranar Litinin, ya ziyarci shugaban haramtaciyyar kungiyar masu neman kafa Biafra, IPOB, Nnamdi K
Rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Jigawa ta ce a kalla mutane 15 ne suka riga mu gidan gaskiya sakamakon mummunan hatsarin mota da ya faru a jihar. Mai
Asusun tallafawa yara na majalisar dinkin duniya , UNICEF, ta ce kaso 74.6% na mazauna jihar Gombe duk talakawa ne. Yusuf Auta, masani a harkar kariyar zamanta
Yayin da wasu suke ganin zinare a matsayin ma’adani mai kimar gaske da tsada, garin Kanazawa ba su dauke shi a matsayin wani kayan gabas ba. Joe Hattab ya je.
Hukumar dake kula da gidan gyaran hali ta ƙasa (NCoS) ta bayyana cewa ɗan bindiga ɗay, jami'i ɗaya da kuma fursunoni 9 ne suka mutu a harin gidan yarin Jos.
Timilehin P. Abayomi matashin dan Najeriya ne da aka kora daga jami'a bayan shekaru 5. Ya koma wata jami'ar inda ya kammala digiri da sakamako mai darajar ta 1.
Labarai
Samu kari