Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
A makon nan babban kotun tarayya tace a rufe duka asusun Gwamnatin Benuwai da ke banki saboda gaza biyan wani tsohon bashi da ruwa da ta karba a shekarar 2008.
Dogo Gide, kasurgumin dan bindiga, ya saka dokar hana siye da siyar da giya da sauran muggan kwayoyi a wasu garuruwan masarautan Dansadau da ke karamar hukumar
Uwargidan shugaban kasa ta bayyana burinta na tallafawa marasa karfi, inda tace tuni ta fara kuma ta gina wata makaranta a jihar Borno domin daukar nauyin mata
Yayin da ake cigaba da sauraron ƙarar shahararren malamin nan a Kano, Sheikh Abduljabbar Kabara, a zaman Alhamis ya sake ƙalubalantar lauyoyinsa dake kare shi.
Wasu mahara sun bukaci dakarun sojojin Nigeria su bar wuraren da suka kafa shinge a kusa da wani kauye a Miango, karamar hukumar Bassa a jihar Plateau. A baya-b
Manhajar da gwamnatin tarayya ta fitar ta e Naira ta dawo aiki bayan sshafe awanni 24 ba ta aiki jim kadan bayan kaddamar da ita da shugaba Buhari ya yi a Abuja
Rikici ya barke a majalisar dokokin jihar Plateau, Kaakakin da aka tsige ya ce ba zai yarda ba. Tsigaggen Kakakin majalisar Nuhu Abok, ya bude nasa zauren.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, 'yan Najeriya sun manta Allah ne shi yasa matsalolinsu suka ki tafiya. Ya bayyana haka ne a wani taro a Abuja.
Bankin duniya ya bayyana cewa arzikin man feturin kasashe irinsu Najeriya, Ecuador da Chile na da kasa da shekaru 50 kafin ya kare gaba daya saboda haka su nemo
Labarai
Samu kari