Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Jami'an yan sanda a jihar Kaduna sun yi nasarar ceto wani matashi dan shekara 17 mai suna Sani Adams wanda masu garkuwa da mutane suka shi yana aiki a wata gona
A ranar Alhamis, kotu ta cigaba da zaman kan shari'ar Shugaban kungiyar masu neman kafa kasar Biyafara, Nnamdi Kanu. Zaman wanda ke gudana gaban Alkali Binta Ny
FCT, Abuja - Tsohon Gwamnan jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau; Sanata Barau Jibrin da wasu mambobin majalisar wakilan tarayya sun kai kai wajen Sifeto Janar.
Abuja - Tsohon Shugaban Cocin Katolikan Abuja, John Cardinal Onaiyekan, ya bayyana cewa da yiwuwan Najeria ta balle kafin 2023 saboda halin da kasar ke ciki.
An nada shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin shugaban kungiyar PAGGW ta Afrika. An ansda shi ne a ranar 2 ga watan Disamba na wannan shekarar a Abuja.
Tsohon minista a tarayyan Najeriya a karkashin mulkin janar Ibrahim Badamasi Babagida, Bonu Sherrif Musa, ya rigamu gidan gaskiya yana da shekara 74 a duniya.
Wa’adin da kungiyar malaman jami’a suka ba gwamnatin tarayya ya kare. Shugaban kungiyar ASUU yace alkawari daya gwamnatin kasar ta cika a cikin watanni 13.
Sheikh Bello Yabo ya bayyana cewa ba za su yarda a kai litar man fetur N345 ba. Bello Yabo yace rainin imanin da tausayi ya yi yawa idan fetur ya karu a 2022.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar AKano ta samu tangardar cikin gida yayin da 'yan tsagin Ganduje da na Shekarau suka samu sabani a ra'yoyin siyasar jihar Kano.
Labarai
Samu kari