Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Shiryayyun luguden da jiragen saman sojojin Najeriya suka yi ya kawo karshen gagararren dan ta'addan kwamandan ISWAP,Abou Sufyan tare da wasu mayakansa a Borno.
Yan sanda a jihar Borno sun yi holen wata mata, Anita Yohanna, wacce aka kama dauke da harsashi za ta shiga motar haya daga garin Askira zuwa Yola, a karamar hu
Shugaban kasa Muhammdu Buhari ya taya ministan yada labarai da al'adu Lai Mohammed murnar cika shekaru 70 a duniya. Ya bayyana murnan ne a yau Talata a Abuja.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kai wasika ga majalisar dattawan Najeriya, ya kuma nemi a gaggauta amincewa da kudurin kasafin kudin 2021 don tallafawa 2022.
Hukumar kula da yaduwar cututtuka ta kasa, (NCDC), ta tabbatar da cewa ta gano ƙarin mutum uku ɗauke da sabon nau'in cutar COVID-19 na Omicron a Najeriya .
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sha alwashin daukar mataki kan masu daukar aikin gwamnati ba bisa ka'ida ba da masu rufawa ma'aikatan bogi asiri a kasar nan.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kori wasu shugabannin hukumar rarraba wutar lantarki ta Abuja bisa laifin barin ma'aikatansu su tafi yajin aiki saboda batun k
Kwamitin fadar shugaban Muhammadu Buhari na dakile cutar korona ya sanar da cewa, an rarrabe kudade ga jihohin kasar nan domin dakile annobar a kasar nan .
Wasu jami'an 'yan sanda sun runtuma kame a Abuja, sun harbi wani jami'in DSS cikin rashin sani. A halin yanzu yana can asibiti inda ake duba lafiyarsa yayin
Labarai
Samu kari