Shugaban Rasha Vladimir Putin ya ce ƙasarsa a shirye take ta shiga tsakani domin samar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya yayin da rikici ke ƙaruwa.
Shugaban Rasha Vladimir Putin ya ce ƙasarsa a shirye take ta shiga tsakani domin samar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya yayin da rikici ke ƙaruwa.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Wasu da ake kyautata zaton mayakan IPOB ne sun halaka direban tirelar Dangote, Saidu Alhassan da mataimakan sa 2, Halliru Mallam da Danjuma Isari a karamar huku
Ministan tsaro, manjo janar Bashir Salihu Magashi mai ritaya ya dira Maiduguri, babban birnin jihar Borno.Bashir ya jagoranci dukkan hafsoshon tsaro zuwa garin.
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun rasa rayyukansu yayin fada kan kudin fansa a jihar Taraba kamar yadda ya zo a ruwayar Daily Trust. Lamarin, a c
A yau aka ji Allah Ya yi wa fitaccen marubuci kuma dan wasan kwaikwayo na dauri, Alhaji Umaru Danjuma Katsina, wanda aka fi sani da Kasagi na Halima, rasuwa.
Rahoto daga jihar Borno ya bayyana yadda mayaƙan ISWAP suka ci karfin yan sanda, suka tilasta shiga bariki a garin Damboa, sun kashe mutum uku yayin harin.
Gwamnatin APC ta kirkiri sababbin makarantun gaba da sakandare 30 a cikin shekaru 6. Ana ta kirkirar sababbin makarantun ne a lokacin da ake kukan babu kudi.
Deliget sun fara dira birnin tarayya Abuja domin musharaka a taron gangamin jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP da aka shirya yi ranar Asabar, 30 ga wata.
Yan sanda a jihar Rivers sun kama wata matar aure Gladys Amadi bisa zarginta da halaka mijinta mai suna Napoleon Amadi ta hanyar amfani da adda amma matar ta ce
Hukumar yaki da rashawa mai zaman kanta, ICPC ta ce ta samo gidaje 301 da aka wawuri kudi aka siya daga jami'an gwamnati a cikin babban birnin tarayya na Abuja.
Labarai
Samu kari