Wata majiya daga Iran ta bayyana cewa Amurka ta amince ta saki kadarorin Iran da aka rike a Qatar. Jami'in gwamnatin Amurka ya yi magana kan lamarin.
Wata majiya daga Iran ta bayyana cewa Amurka ta amince ta saki kadarorin Iran da aka rike a Qatar. Jami'in gwamnatin Amurka ya yi magana kan lamarin.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Yan Najeriya sun waye gari cikin musayar yawun dake gudana tsakanin Regina Daniels matar Biloniya, Ned Nwoko, da mai kayan mata, Jaruma Empire. Zaku tuna cewa R
Wani rikici mai zafi tsakanin wasu mutum biyu masu tura amalanke ya yi sanadin rasuwar mutanen biyu a birnin Aba a ranar Talata, The Nation ta ruwaito. Rundunar
A jihar Kogi, Ma’aikata sun ce ana zaftare masu kaso mai tsoka daga cikin albashi duk wata. Amma Yahaya Bello yace babu wani ma’aikaci da yake bin shi bashi.
Sojoji sun gano inda ‘Yan bindiga suke fakewa a kauyukan Kaduna, sun buda masu wuta. Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da wannan kokari da dakarun suka yi.
An samu labaran cewa mutum shida da yan bindiga suka sace a Jami'ar birnin tarayya Abuja sun samu kubuta. Wani ma'aikaci a jami'ar ya bayyana cewa an ganosu.
A kalla rayuka bakwai ne wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai suka harbe a gundumar Bolki ta karamar hukumar Numan a jihar Adamawa, sun raunata wasu.
'Yan ta'addan Islamic State of the West African Province, ISWAP,sun sace fasinjoji biyar a kan babban titin Damaturu zuwa Maiduguri a ranar Talata da ta gabata.
Yan ta'addan ISWAP ne sun kai hari wani asibiti inda suka yi sace-sace sannan kuma suka kona karfen sabis a yankin karamar hukumar Magumeri da ke jihar Borno.
Rundunar yan sandan birnin tarayya ta karyata rahoton cewa an yi nasarar ceto mutane shida da yan bindiga suka yi garkuwa da su a gidajen malaman jami'ar Abuja.
Labarai
Samu kari