Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Rahotanni daga babban birnin jihar Abia na nuna cewa wasu tsagerun yan bindiga da ba'a gane su ba, sun farmaki babbar hedkwatar yan sanda ta jihar dake Umahia.
Aisha Yesufu tayi kaca-kaca da jami’an DSS a kan hana ‘Yan zanga-zanga fadawa gwamnatin gaskiya. Yesufu tayi kaca-kaca da Shugaban kasa a kan zuwansa Legas.
Yanzu muke samun labarin wata gobara da ta tashi a dakin kwanan dalibai a jami'ar taraba. An ce wata daliba 'yar aji daya ta mutu yayin da wuta ta kama dakinsu.
Babban kwamandan Hukumar Kiyayye Haddura ta Kasa, FRSC, a Jihar Bauchi, Yusuf Abdullahi, ya ce a kalla mutane 16 ne suka rasu a hatsarin mota da ya faru a jihar
Fadar shugaban ƙasa ta hannun kakakin shugaba, Malam.Garba Shehu, ta yi martani kan rubutun jaridar Dailytrust game da karuwar kalubalen tsaro musamman a Arewa.
Jam'iyyar PDP ta bayyana yadda gwamnatin PDP ta lalata Najeriya, inda ta ce jam'iyyar APC jam'iyya ce ta 'yan koyo masu rike da mulki amma basu san me suke ba.
Gwamnatin tarayyan Najeriya ta kafa kwamiti ta ma'aikatar ayyuka da gidaje, domin kawad da manyan motocin da aka ajiye a kan babbar hanyar Abuja-Kaduna-Kano.
Mutane 14 sun tsere daga sansanin 'yan bindiga bayan tsare su da aka yi na kwanaki da wasu yaran hatsabibin dan bindiga Bello Turji suka yi a jihar Sokoto, Prem
'Yan bindiga a jihar Zamfara sun fito da sabon salon zaluntar al'umma a yankuna daban-daban. Sun bayyana sabon harajin da ya kai Naira miliyan daya kan kauyuka.
Labarai
Samu kari