Tawagar Amurka da ta Iran sun fara tattaunawa domin duba hanyoyin da za a bi wajen tabbatar da zaman lafiya da kawo karshen yakin da duka jima suna yi.
Tawagar Amurka da ta Iran sun fara tattaunawa domin duba hanyoyin da za a bi wajen tabbatar da zaman lafiya da kawo karshen yakin da duka jima suna yi.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Wata gobara ta kama a jihar Legas bayan da wani gini ya ruguje. An ruwaito cewa, matasa fusatattu sun far wa masu kashe gobarar daga hukumar kashe gobara..
Mai martaba sarkin Argungu, tare da 'yan majalisar masarautarsa ta Argungu zasu naɗa shugaban majalisar dattijai, Sanata Ahmad Lawan, Sarauta a wurin biki.
Wata kotu da ke zamanta a Kano ta bada umurnin tsare wani mutum da ake zargi da cin mutuncin gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje da yayansa biyu a Facebook ta
A karon farko wasu tsagerun yan bindiga dun kai hari wani ƙauye ƙaramar hukumar Lau, ta jihar Taraba, aƙalla mutum 7 aka rahoto sun mutu, wasu da dama sun jikka
Gwamnan jihar Legas ya isa wurin da wani katafaren ginin bene mai hawa 22 ya ruguje a jihar Legas domin ganewa idonsa abinda ya faru na rugujewar ginin benen.
Rayuka biyar sun salwanta, wasu biyu sun samu miyagun raunika a mummuna hatsarin da aka yi wanda ya hada da wata mota kirar Volkswagen da adai dai ta sahu.
Shugaban hukumar leken asirin kudade watau NIFU, Mr Modibbo Tukur, ya bayyana cewa nan da watan Afrilun 2022, za'a daina sata da garkuwa da mutane a Najeriya.
Wata babbar kotu dake zamanta a jihar Enugu ta yanke wa tsohon manajan wani banki shekaru 8 saboda sata da almundahana. Jaridar Independent ta ruwaito yadda alm
Tsagerun yan bindiga sun kai hari gidajen malaman makarantar sakandare na Abuja a Yebu da ke karamar hukumar Kwali, sun sace mataimakin shugaban makarantar.
Labarai
Samu kari