Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
Masu garkuwa da suka sace babban sarkin masarautan Pyem, Charles Mato Dakat, sun bukaci a biya su Naira miliyan 50 matsayin kudin fansa kafin su sako shi, The N
Wani mutum mai shekaru 80, Vito Cagani, ya daba wa matarsa, Kyrychok, wuka a a ranar Kirsimeti bayan ta yi alkawarin za su yi kwanciyar aure amma ba canja ra'ay
Masarautar Bungudu dake karamar hukumar Bundugu a jihar Zamfara ta bayyana cewa wasu yan bindiga sun kai hari ƙauyen Gada da daddare, inda suka kashe basarake.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari yace gwamnatinsa zata taimaka wa mutanen jihar su mallaki makamai domin kare kansu daga hare-haren yan bindiga a jihar
Hukumar kula da ingancin magunguna da abinci, NAFDAC ta ja wa ‘yan Najeriya kunne akan siyan magungunan gargajiya sakamakon rashin kula da su wurin ajiya, Daily
Hadimin shugaban kasa Muhammadu Buhari, Garba Shehu ya bayyana cewa, yanzu kam ya warware daga annobar Korona da ya kamu da ita a baya. Ya yi addu'o'i ga mutane
Wasu mambobin cocin Olivet Baptist da ke Chattanooga, Tennessee sun haifar da dirama a ranar Lahadi, 26 ga watan Disamaba, 2021, inda suka ba hammata iska.
Bikin kirsimeti bai yi wa wani mai maganin gargajiya mai shekaru 60 a Calabar, Ani Ikoneto dadi ba, bayan kare ya gatsi al’aurarsa, Vanguard ta ruwaito. Mutumin
Audu Bulama Bukarti mai rajjin kare hakkin dan Adam ya ce mutanen garin Dansadau da ke jihar Zamfara sun yi bikin wata daya ba tare da harin yan bindiga ba.
Labarai
Samu kari