Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Bangaren gwamnatin tarayya na ci gaba da gabatar da shaidu a shari'ar da ake tuhumar Malam Nasir El-Rufai da kutse a wayar NSA Nuhu Ribdu a kotun tarayya.
Mutuwa ta sake dura gidan Marigayi Sanata Joseph Wayas wanda ya taba rike Shugaban Majalisar Dattawa a Najeriya. Joseph Wayas Jnr ya bada sanarwar mutuwar.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce dukkan man fetur da ke yankin Niger Delta na Najeriya ne kuma yankin bai isa ya nuna wani iko kan fetur din ba.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya yi kira ga al'ummar jiharsa su mallaki makamai don kare kansu daga hare-haren yan bindiga saboda jami'an tsaro kad
Ministan Sadarwa da tattalin arzikin zamani, Farfesa Isa Ibrahim Ali Pantami, ya zub da hawayen takaici kan abinda wasu matasa suka a farkon makon nan a Abuja.
Yan bindiga su na yin taron-dangi su yi lalata da mata da karfin tsiya a wasu kauyukan Zamfara. Sun fitini yankin Tsafe, su na kwanciya da matan mutane don dole
Abubuwa da dama sun faru a majalisar dattawa da majalisar wakilan tarayya a cikin wannan shekarar. Bayan shekara da shekaru ana kai-komo, an kawo dokar PIB.
Gwamnan Katsina ya bada shawara ga mutanensa su nemi makamai. Rt. Hon. Aminu Masari yace ba zai yiwu jama’a su zauna haka ba ana kawo masu hari ba su da bindiga
Magoya bayan tsohon gwamnan jihar Zamfara, Mahadi Ali-Gusau,sun zargi shugabannin jam'iyya mai mulki a jihar da shirya farmakin da aka kai wurin taron jam'iyya.
Mutum 7 ciki harda magidanci da matansa ne suka rasa rayukansu a wani hatsarin jirgin ruwa da ya afku a kauyen Zhigiri a karamar hukumar Shiroro, jihar Neja.
Labarai
Samu kari