Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Gwamnatin tarayya a ranar Talata ta ce ba ta da hurumin daidaita farashin iskar gas ta girki saboda abu ne wanda kasashen duniya ke daidaitawa amma za ta duba.
Shahararriyar jarumar masana'antar shirya fina-finan kudu wato Nollywood, Uche Elendu ta koka a kan tsadar rayuwa a kasar. Ta yi mamakin tashin farashin kwai.
Hukumar kula da kan hanya ta kasa, FRSC, ta bayyana cewa mutum 159 ne suka mutu a hatsarin kan hanya 850 da suka auku a babban birnin tarayya Abuja daga Junairu
Saboda tsaro! Shugaban jami'ar tarayya ta Dutse, jihar Jigawa, Farfesa Abdulkarim Sabo Mohammed ya haramtawa masu yawon dare ziyarar jami'ar da sunan hira.
Sojoji sun samu nasarar halaka ‘yan bindiga da dama sakamakon wata musayar wuta da suka yi a kauyen Kuzari dake karamar hukumar Sabon Birni a cikin jihar ranar.
FCT, Abuja - Gwamnatin tarayya ta ce za ta rika kashe N200 billion a wata wajen rabawa talakawan Najeriya kudi domin rage zafin da cire tallafin mai zai haifar.
'Yan sanda a jihar Zamfara sun yi nasarar ceto wasu dalibai 5 da kuma matafiya 19 a wasu yankunan jihar Zamfara bayan sace su da aka yi a kwanakin baya a jihar.
Fani-Kayode ya magantu kan batun da kewa hukumar EFCC ta kame shi. Ya ce shi EFCC bata taba kame shi ba, kawai dai an gayyace shi ne domin tattauna wasu abubuwa
Yayin da kirismeti yake karasowa, an ji cewa Dalar Amurka ta yi tsada. Ana canza kowace Dalar Amurka a kan N550, a wasu wuraren kuma har farashin ya kai N555.
Labarai
Samu kari