Ministan Isra'ila, Amichai Chikli ya bayyana cewa Isra'ila za ta kai hari Syria komai daren dadewa. Ya ce Turkiyya, da Qatar na cikin ma su masu barazana.
Ministan Isra'ila, Amichai Chikli ya bayyana cewa Isra'ila za ta kai hari Syria komai daren dadewa. Ya ce Turkiyya, da Qatar na cikin ma su masu barazana.
Sarki Muhammadu Sanusi II na Kano ya bayar da umarnin rufe otal ɗin Stephrica Guest Palace da ke Kureken Sani bayan korafe-korafen mazauna yankin.
Rundunar sojin Najeriya ta musanta zargin da ake mata na yin musayar wuta da kisa duk saboda zinare a kauyen Magama da ke karamar hukumar Jibia a jihar Katsina.
Birnin Abuja - Fadar Shugaban kasa ta bayyana cewa manyan kamfnonin Siminiti uku; Dangote, Lafarge d BUA sun yi ittifakin rage farashin Siminti fadin Najeriya.
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC, ta samu nasarar amso naira biliyan 152.09 da dala miliyan 386.22 daga mahandama da masu wawura daban-daban a shekarar 2021.
Wasu matasan Kiristoci karkashin jagoranci kungiyar Kiristocin Najeriya, YOWICAN, a ranar lahadi sun yi suka game da gayyatar faston cocin katolika, Kukah.
Jami'ar Yusuf Maitama Sule, Kano ta dage dukkan jarrabawar da a farko ta shirya yi karfe 8 zuwa 11 na safen ranakun Litinin da Talata 10 da 11 ga watan Janairun
A kalla N57 biliyan gwamnatin tarayya ta kashe kan mata da matasan Najeriya a shekarar 2021. Kudaden an yi amfani da su wurin tsamo jama'ar karkara da birane.
Gwamna Mai Mala Buni na Jihar Yobe ya janye dokar hana hawa babur a kananan hukumomi 10 na Yobe North da South a Jihar, Daily Trust ta ruwaito. Buni ya bada san
Masu garkuwa da mutane su sace tsohon kakakin majalisar jihar Imo, Lawman Duruji. An sace shi a karamar hukumar Ehime Mbano yana dawowa daga wani taro a Imo.
Dakarun soji sun ɗauki matakin gaggawa kan wani rahoton sirri da suka samu na motsin wasu yan bindiga a yankin Kwanan Bataro, karamar hukumar Giwa, sun kashe 5
Labarai
Samu kari