Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yanke hukuncin daurin shekaru 40 kan mahaifiya da yar uwar Battujo, wani kasurgumin dan ta'adda da aka kashe a Kogi.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yanke hukuncin daurin shekaru 40 kan mahaifiya da yar uwar Battujo, wani kasurgumin dan ta'adda da aka kashe a Kogi.
A yau Ahamis, 13 ga watan Janairun 2022, shugaban ƙasa, Buhari ya fara ziyarar aiki ta kwana ɗaya a jihar Ogun, inda ake tsammanin zai kaddamar da ayyuka .
Wani jirgin saman Najeriya na kamfanin Arik da ya taso daga jihar Legas zuwa jihar Delta ya fadi a wani yankin jihar Delta bayan samun tangardan a yankin Asaba.
A jiya ne gwamnatin tarayya ta sanar da ɗage dokar hana amfani da shafin Tuwita bayan shafe watanni, Rubutun Garba Shehu na farko tada kura tsakanin yan Najeriy
Wani kiyasin da aka yi ya bayyana yadda dakatar da Twitter ya jawo mummunan asarar tattalin arziki ga gwamnatin Najeriya. An ce kasar ta rasa biliyoyin a kai.
Wata kotu mai zamanta a Kasuwan Nama cikin garin Jos ta datse igiyan auren wasu ma'aurata da suka shafe shekaru uku tare, a ranar Alhamis, The Nation ta ruwaito
Allah ya yiwa tsohon Shugaban jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Taraba, Abdulmumuni Vaki, rasuwa, a daren ranar Laraba, 12 ga watan Janairu.
Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da akalla dalibai mata biyu na kwalejin fasahar jihar Plateau a harin da suka kai da yammacin Laraba, 12 ga.
An kashe mutum 18 a Ancha a wani hari da ‘yan bindiga suka kai a Bassa.Kakakin MACBAN na Filato, Muhammad Nuru Abdullahi ya yi tir da harin, ya wanke Fulani.
Gwamnatin tarayya ta ce akwai alherai da dama da ke kunshe da dakatar da kafar sada zumunta ta Twitter. Ministan Buhari ne ya fadi haka bayan dawo da Twitter.
Labarai
Samu kari