Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Rahotanni sun nuna cewa majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
Jam'iyyar PDP ta bayyana yadda gwamnatin PDP ta lalata Najeriya, inda ta ce jam'iyyar APC jam'iyya ce ta 'yan koyo masu rike da mulki amma basu san me suke ba.
Gwamnatin tarayyan Najeriya ta kafa kwamiti ta ma'aikatar ayyuka da gidaje, domin kawad da manyan motocin da aka ajiye a kan babbar hanyar Abuja-Kaduna-Kano.
Mutane 14 sun tsere daga sansanin 'yan bindiga bayan tsare su da aka yi na kwanaki da wasu yaran hatsabibin dan bindiga Bello Turji suka yi a jihar Sokoto, Prem
'Yan bindiga a jihar Zamfara sun fito da sabon salon zaluntar al'umma a yankuna daban-daban. Sun bayyana sabon harajin da ya kai Naira miliyan daya kan kauyuka.
Allah ya yi wa Ibraim Tijjani Saleh, Hakimin Laruski kuma dan Mai Martaba Sarkin Gazargamu, Alhaji Tijjani Saleh Geidam rasuwa. Ya rasu ne a ranar Lahadi a Maid
Yayin da gwamnati ke kokarin cire tallafin man fetur, Kamfanin NNPC ya bayyana yadda 'yan kasar suka rage amfani da man fetur a watan Yuni, inda ya bayyana yadd
‘Yan bindiga sun sake kai hari a hanyar Kaduna zuwa Abuja a jiya da daddare. An yi wannan ta’adin ne a daidai lokacin da aka baza sojoji domin su kare rayukanmu
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar III ya buƙaci al'ummar Musulmi su fara gudanar da addu'o'i na alƙunutu game da kashe-kashen a yankin arewa.
Kungiyar hadin kan kasashen musulman duniya ta yi Allah wadai da harin da aka kai kan wasu matafiya a wani yankin jihar Sokoto a makon jiya. Ta bayyana addu'o'i
Labarai
Samu kari