Jami'an tsaro a jihar Kogi sun ceto ɗalibai 15 bayan an sace ɗalibai 23 a wata makaranta da ke gudanar da aiki ba bisa ƙa'ida ba a yankin Zariagi.
Jami'an tsaro a jihar Kogi sun ceto ɗalibai 15 bayan an sace ɗalibai 23 a wata makaranta da ke gudanar da aiki ba bisa ƙa'ida ba a yankin Zariagi.
Bayan dogon cece-kuce a Najeriya kan bayyana sunayen masu daukar nauyin ta'addanci a Najeriya, a yau dai gwamnati ta bayyana sunayen kungiyon da ke hakan..
Makonni kadan bayan Kwamishinan Muhalli na Jihar Kogi, Adewale Omofaiye, ya tsallake rijiya da baya a hannun masu garkuwa, 'yan bindiga sun sace mahaifiyar shug
Jagoran tafiyar Kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana matsayarsa kan halin rashin tsaron da ake ciki a Najeriya
Dan takarar gwamna a jihar Benue ta auna arziki yayin da motarsa tayi hatsari a wata hanya a jihar ta Benue. An dauke shi zuwa asibiti a halin yanzu don duba sh
Najeriya ta shaida munanan abubuwa a shekarar 2021, shekarar da ayyukan 'yan ta'adda suka kara kamari, aka samu yawaitar hare-hare da kashe 'yan kasa nagari.
Yan awaren IPOB basu da karfin ikon hana shugaba Muhammadu Buhari ziyartar wata jihar yankin kudu maso gabas, cewad gwamnan jihar Ebonyi, Gwamna Umahi yace.
Wasu tsagerun yan bindiga sun sake kai wani mummunan hari kan matafiya a babbar hanyar Kaduna zuwa Abuja ranar Lahadi da daddare, sun kashe mutum biyu a harin.
Rahoton da Legit.ng ta shirya, an samu wasu manufofi da gwamnatin Buhari ta shirya, wadanda a hasashe za su jefa 'yan kasar nan a cikin wahalhalu fiye da na 202
Garkuwa da mutane ya na kara kamari, an yi awon gaba da mutane a jihar Kaduna. Dakarun Sojojin Najeriya sun yi kokarin kubuto wasu da ‘Yan bindigan suka dauke.
Labarai
Samu kari