Dan wasan gaba na Argentina, Lionel Messi, ya kafa tarihi a gasar cin kofin kwallon kafa ta duniya. Messi ya zama dan wasan da ya fi zura kwallaye a gasar.
Dan wasan gaba na Argentina, Lionel Messi, ya kafa tarihi a gasar cin kofin kwallon kafa ta duniya. Messi ya zama dan wasan da ya fi zura kwallaye a gasar.
Dan ta'adda, Bello Turji ya bayyana cewa a shirye yake a yi zaman lafiya da shi ko kuma yaki idan aka zabi hakan. Bello Turji ya ce bai ajiye makami ba.
FCT Abuja - Majalisar tattalin arzikin Najeriya NEC ta baiwa gwamnatin tarayya shawarar a kara farashin litan man fetur zuwa N302 nan da watan Febrairu 2022.
An tsaurara tsaro a gaban kotu yayin da kotu za ta yanke hukunci tsakanin Nnamdi Kanu da gwamnatin Buhari a wani yankin jihar Abia a yau Laraba 19 ga wata.
Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan ya ce Gwamnatin Tarayya za ta cigaba da rancen kudi matsawar hukumomin da ke samar da kudade shiga ba su dinga yin kokar
Tsohon Shugaban kasan mulkin Soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wanda aka fi sani da IBB Maradona ya bayyana yadda marigayi Janar Sani Abacha ya dane karag
Ya zama dole gwamnatin tarayyar Najeriya ta jajircew ta ceto kasar daga rushewa ta hanyar cire tallafin man fetur, Kungiyar Kirista ta Najeriya, NCF, gammayar m
Sanatocin Najeriya sun gabatar da wani kudiri da ke neman a hana masu gidajen haya karbar kudin shekara daga masu yin haya, cewa ba kowa ne ke da karfin ba.
Shugaba Muhammadu Buhari ya aika sakon jaje ga Gwamnatin haddadiyar daular larabawa UAE bisa harin makami mai linzami da aka kai kusa da birnin Abu Dhabi, babba
Mai magana da yawun shugaban kasa, Malam Garba Shehu, ya bayyana yadda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya zama mai karya lagon sace kudin al'ummar kasar nan.
Wasu yan bindiga da ake zargin suna da alaƙa da ƙungiyar Boko Haram, sun bindige Basarake har lahira a cikin gidansa, kuma sun kashe matashin yaro a Adamawa.
Labarai
Samu kari