Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
Sojojin Najeriya sun yi nasarar cafke wasu 'yan kungiyar IPOB, lamarin da ya kai kame wani shugabansu da aka bayyana da suna Godwin Nnamdi. Ana ci gaba da binci
Wasu yan bindiga da ba'a san ko du waye ba sun sake kai hari Zariya, sun shiga gidajen jama'a kuma sun tasa keyar aƙalla mutum shida zuwa wani wuri na daban.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu mafarauta sun yi wa yan bindiga kwantan bauna, sun bude musu wuta a jihar Kaduna, mutane da dama sun kubuta daga sansanin su.
Katsina - Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, yace ba sauran zaman lafiya tsakanin gwamnati da yan bindiga a faɗin arewa maso yammacin tarayyan Najeriya.
Wani ministan Buhari ya bayyana yadda gwamnatin Jonathan ta wawure kudaden kasa kafin ta mika wa Buhari mulki a 2015. Ya ce hakan ne yasa aka samu matsala.
An shiga rudani a cocin St Peters da ke Eziama Obire a karamar hukumar Nkwere na jihar Omo, a ranar Lahadi, a lokacin da aka kama Uche Nwosu, surukin Sanata Roc
Labarin da muke samu da sanyin safiyar nan ta Lahadi na nuna cewa wasu muyagun yan bindiga sun yi awon gaba da babban sarki mai daraja a karamar hukumar Mangu.
Gwaman jihar Bauchi dake arewa masi gabashin Najeriya, Bala Muhammed, yace gwamnatinsa ba zata nuna banbanci ba tsakanin musulmai da kuma kiristoci a jihar.
Usman Baba, Sifeta janar na ‘yan sanda ya nuna damuwarsa akan yadda mayakan ISWAP su ka harba makamai masu linzami a jihar Borno inda suka yi barna ba kadan ba.
Labarai
Samu kari