Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Rikicin makiyaya da 'yan ta'adda a yankunan karamar hukumar Kauru da Zangon Kataf ta yi sanadin rayuka shida inda wasu suka jigata. An halaka shanu takwas.
Kungiyar tattalin arzikin Najeriya, NESG, ta bayyana cewa yan Najeriya milyan 91 ke cikin bakin talauci yanzu haka a fadin tarayya. Shugaban kungiyar, Mr. Asue
Wata matar aure, Motunrayo, ta hallaka mijinta mai suna Alaba Bama a unguwar Abule-Egba ta jihar Legas bayan mujadalar da ta auku tsakaninsu. Punch ta ruwaito.
Hukumar shige da fice ta Najeriya (NIS),rundunar sintiri ta iyakar Jihar Legas a Seme dake Badagry, ta kama yara 189 maza da matan da ake zargin anyi safararsu.
Hukumar Hisbah ta Jihar Jigawa, ta ce ta kwace kwallaben giya guda 1,906 daban-daban a samame daban-daban da ta kai a jihar a shekarar 2021, The Punch ta ruwait
Aisha Buhari ta nada tsohon gwamna kuma Sanata a yanzu, Kashim Shettima, ‘Diyarta da wasu a cikin majalisar da za ta kula da aikin makarantar da ta gina a Borno
Wani rikici ya barke a wata anguwa da ke cikin Jihar Kaduna bayan wata hayaniya ta auku tsakanin manoma da wani makiyayi akan dabbobi sun shiga iyakar gonar su,
Wasu ‘yan bindigan da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun sace wani bakon haure da ke aiki da wata ma’aikata a Edo ranar Litinin kuma sun kashe dan sanda.
Jami'an tsaro na hadin gwiwa a jihar Neja sun damke masu laifi 28 sannan sun samo layuka iri-iri, kamar yadda hukumar ‘yan sanda ta bayyana a ranar Talata.
Labarai
Samu kari