Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
Gwamnatin Tarayya tayi tsarin da za ta karbo bashin akalla Naira Tiriliyan nan da 2025. Idan aka ci wadannan bashi, zai zama ana bin Najeriya N50tr a 2023.
Masu rike da madafan iko sun yi waje da babban mai tsaron Muhammau Buhari daga Aso Villa. Siyasar fadar Shugaban kasa ta ci Mai tsaron Buhari, an hana shi aiki.
Jami'an Hukumar yan sandan jihar Kano sun cika hannu da wani mai jinya, Saminu Sa’idu, wanda ya sace motar daukan marasa lafiya a asibitin da aka kwantar da shi
Gwamnan jihar Kaduna ya kai ziyara masarautar Lere, inda ya ba da sadar sarauta ga sabon sarkin Lere. Gwamnan ya kuma yi jawabai har ya yiwa 'yan garin alkawari
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana irin kalubalen da ya yi fama da su a rayuwarsa da kuma yadda babban lauya ya tsaya masa ba tare da karban ko sisi b
Manjo Hamza Al-Mustapha yace masu kudin Najeriya suke da hannu a matsalar tsaro, ya shaidawa ‘yan jarida cewa zai yi wahala a iya yakar masu tada zaune-tsayen.
Shugaban rundunar sojin saman Najeriya, Oladayo Amao, ya bukaci dakarun sojinsa su cigaba da kaddamar da hare-hare kan yan bindiga har sai dun kare baki ɗaya.
Tsohon dan majalisar dokokin Kano, Hon. Abdulmumin Jibrin, ya bayyana cewa ko kadan babu laifi idan mutum ya dage kan auren wanda suke a aji guda a rayuwa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da daukar 'yan Najeriya 10,000 aiki a matsayin jami'an 'yan sanda duk a kokarinsa na magance matsalolin rashin tsaro.
Labarai
Samu kari