Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Hukumar tsaro ta NSCDC reshen jihar Bauchi ta kama wata Zainab Malam Barka mai shekaru 35 daga anguwar Madara da ke karkashin karamar hukumar Katagum bisa zargi
Idan lokaci ya yi ko mutum ya shirya ko akasin haka dole ya amsa kiran ubangiji, haka ta faru da wani shugaban karamar hukuma a jihar Nasarawa dake arewa .
Zahra Buhari-Indimi, 'diyar Shugaban kasa Muhammadu Buhari ta bayyana cewa tana mamakin dalilin da yasa ba son ganin maza suna kuka duk da su ma yan Adam ne kam
Jami'an hukumar Kwastam, na yankin Seme, a wani samamen cikin dare sun kama litar man fetur 30,150 da ake karkatar zuwa Jamhuriyar Benin, a cikin buhunna kamar
Hukumar yaki da fasa kwabrin miyagun kwayoyi (NDLEA) a ranar Alhamis, 13 Janairu ta yi nasarar caafke shugaban kamfanonin Cubana, Obi Iyieghu, a garin Abuja.
Tsohon Gwamnan jihar Legas, kuma jigon jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Bola Tinubu, ya bada gudunmuwan N50million ga iyalan wadanda aka kashe kwanak
Gwamnatin tarayya a ranar Alhamis ta rantsar mutum 23 na kwamitin zartarwa na hukumar yaki da rashawa ta EFCC. Sakataren gwamnatin tarayya, Boss ne ya rantsar.
Wani matashi mai suna Steve Ronin ya wallafa bidiyon gidan wata attajira wacce ta gina gida tun shekarun 1950s. Babu kowa a cikin gidan tun bayan mutuwar matar.
An shiga ruɗani a Otu-Jeremi, hedkwatar ƙaramar hukumar Ughelli ta Kudu, Jihar Delta, a daren ranar Laraba, yayin da wani mutum ya daɓa wa mahaifin budurwarsa w
Labarai
Samu kari