Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Boko Haram sun shiga jami’ar sojoji, sun fatattaki dakarun Najeriya a Borno. A lokacin da Janar Tukur Yusufu Buratai yake hafsun soja ne aka gina jami’ar soji.
Gwamnan jihar Imo na jam'iyyar APC, Hope Uzodinma, yace duk wanda ya kawo bayanan 'yan bindiga har aka damke su, to zai samu ladan tsabar kudi miliyan N5m.
FCT, Abuja - Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa gwamnatinsa ta yi iyakan kokarinta wajen magance matsalar tsaro amma ba za suyi kasa a gwiwa ba.
Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun sake kawo hari kauyen Kautikari da ke karamar hukumar Chibok na Jihar Borno inda suka hallaka mutum 3 kuma suka kona gidaje
Dan siyasa na Jamhuriya ta biyu, Guy Ikokwu, ya rasu. Shugaban iyalan Ikokwu, Cif Ugonna Ikokwu, ya tabbatar da rasuwar dan siyasar cikin wata sanarwa da ya fit
Hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzkin kasa zagon kasa watau EFCC ta damke lauyan bogi, Adekola Adekeye, kan laifin kirkiran takardun bogi don damfara
Yayan da tsohon shugaban rundunar sojin ƙasa a Najeriya ya mutu ya bari, sun gurfanar da kawun su a gaban kotun bisa kokarin yi musu karfa karfa kan gadonsu.
Rahoto ya shaida mana cewa wasu miyagun yan bindiga sun kai hari yankin jami'ar tarayya dake Lafiya a jihar Nasarawa, sun samu nasarar sace wasu ɗalibai hudu.
Wasu 'yan ta'addan Boko Haram sun kai mummunan hari wani yankin jihar Borno, sun sace wasu malaman makarantar horar da 'yan sandan mobal a garin Gwoza a Borno.
Labarai
Samu kari