Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi huduba da sallar Juma'a a jami'ar jihar Nasarawa a masallacin da tsohon gwamna Ahmad Adamu Muazu ya ginawa mahaifiyarsa.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta gayyaci Muazu Magaji, tsohon kwamishinan ayyuka na Gwamna Abdullahi Umar Ganduje, sashin SBI na siyasa ne suka gayyace sa.
Yayin da mutane har da baƙi suna zo ana kokarin yi wa mamaciya jana'iza a Anambra, ba zato babu tsammni wasu yan bindiga suka ɓallo wurin, suka tarwatsa mutane.
Miyagun 'yan bindiga sun kai mummunan hari wani yankin jihar Imo, sun fille kan wani tsoho mai shekaru 65 daga bisani suka rataye kansa a kan wata bishiya.
Halin da arewa take ciki musamman arewa ta yamma ya zama babban abin damuwa da zubda hawaye, domin rayuwar al'umma a wannan yanki ta zama ba abakin komai ba.
Ministan harkonin cikin gida ya umarci gandurobobi da su harbe duk wanda ya yi kokarin fasa gidan yari har Lahira, domin muhimmancin wurin ya dace a tsare shi.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ɗaya daga cikin jihohin dake fama da rikice-rikice, yace nan ba da jimawa ba gwamnatinsa zata kawo ƙarshen matsalar.
Manunin farashin kayayyaki wanda ya auna farashin kayayyaki da aikace-aikace a Najeriya ya bayyana cewa, farashin kayayyaki ya karu da 15.63% a watan Disamba.
A kalla mutum hudu ne suka rasa rayukansu yayin da wasu masu tarin yawa suka jigata bayan 'yan ta'adda sun bude wa 'yan biki wuta a jihar Kaduna, su kashe 4.
Rahoton da muka samo ya bayyana cewa, a halin da ake ciki, bashin da ake bin Najeriya yana kara hauhawa zuwa wani adadi mai yawan gaske cikin kankanin lokaci.
Labarai
Samu kari