Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Wata kotu a Abuja ta yankewa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman hukuncin daurin shekaru 75 bayan samunsa da laifin satar kusan N33.8bn na kudaden gwamnati.
Mai gidan jaridar SaharaReporters, Omoyele Sowore ya tsallake rijiya da baya a harabar kotun babban birnin tarayya yayin da ake yin shari'ar Nnamdi Kanu yau.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, na jam'iyyar PDP, ya yi babban rashi a iyalansa Allah ya yi wa babban yayansa, Muhammad Bello, rasuwa ranar Talata.
Wani dalibi a wata makarantar sakandare da taimakon iyayensa da wasu ‘yan daba sun lakada wa malaman sa dukan tsiya saboda umartar shi da yin aski, Daily Trust
Wasu tsagerun yan bindiga da ba'a gano su waye ba, sun buɗe wa mutane wuta suna tsaka da taro ofishin jam'iyyar APC dake jihar Enugu, sun kashe mutum biyu.
Wata babban kotu mai zaman ta a Bauchi, ta yanke wa wasu matasa uku hukuncin daurin shekaru 17 a gidan gyaran hali saboda aikata fashi da makami a shekarar 2018
Wata kotu ta yi hukunci kan karar da Nnamdi Kanu ya shigar ya shigar, an ce gwamnatin Buhari ta biya tarar Naira biliyan daya ga Nnmadi Kanu saboda kutsayawa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai ziyarci garuruwa uku na jihar Kaduna domin bude wasu ayyuka da gwamnatin jihar Kaduna ta yi a shekarun nan da na gwamnatin.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, ta ce katin masu zabe, PVC, ba su lalace ba. Hukumar ta bayyana hakan ne yayin da ta ke mayar da martani kan kalaman da Sana
Jihar Kano - Wani matashi ya rasa rayuwarsa a garin Lambu, dake karamar hukumar Tofa ta jihar Kano yayinda yake kokarin sace wayoyin dake jikin Taransfoma.
Labarai
Samu kari