Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Wata kotu a Abuja ta yankewa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman hukuncin daurin shekaru 75 bayan samunsa da laifin satar kusan N33.8bn na kudaden gwamnati.
Wata mai aiki mai suna Blessing, ta arce da kudi da sarkokin kimanin miyan goma sha hudu (N14m) daga gidan maigidarta dake unguwar Victoria Island, jihar Legas.
Calabar - Gwamna Ben Ayade na jihar Cross Rivers ya jinjinawa shugaba Muhammadu Buhaari bisa kokarinsa yake wajen magance matsalar rashin tsaro a Najeriya.
Hadimin Yemi Osinbajo ya ce batun kara farashin man fetur zuwa N302 ba gaskiya ba ne. Shi ma Kayode Fayemi ya ce ba su da hurumin cewa ga farashin litar mai.
Masarautar Minna ta dakatar da dagacin Allawa kan auren dole da ya yi wa budurwa tare da cin zarafin mahaifin ta, ya sa 'yan sa kai sun lakada mata mugun duka.
Shugaban kungiyar gwamnoni na kasa, Kayode Fayemi ya ce za su zauna da ‘yan kwadago da ‘yan kasuwa. Dr. Fayemi ya ce za ayi wannan taro ne kan batun fetur.
Wani mahaukaci mai kirki ya dubi wani matashi, ya bashi kyautar kudi. Ya ce kawai ya bashi ne ba tare da wani dalili ba. Mutane suna ta cece-kuce a kan wannan.
Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Gummi/Bukkuyum na jihar Zamfara, Sulaiman Abubakar Gumi ya ce korar ‘yan bindiga ne ke kawo hare-hare a garuruwa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dira a Jihar Kaduna domin ziyarar aiki na kwana biyu a Jihar, Daily Trust ta ruwaito. Ana sa ran zai kaddamar da wasu ayyuka d
Matukan adaidaita sahu da gwamnatin jihar Kano a yammacin Laraba sun cimma matsaya a kan yarjejeniyar kudin rijistar sabbin matukan adaidaita sahu da sabbi.
Labarai
Samu kari