Shugaba Donald Trump ya gargadi Iran cewa Amurka za ta iya sake ɗaukar matakin soja idan Tehran ta ci gaba da abin da ya kira karya yarjejeniyar tsagaita wuta.
Shugaba Donald Trump ya gargadi Iran cewa Amurka za ta iya sake ɗaukar matakin soja idan Tehran ta ci gaba da abin da ya kira karya yarjejeniyar tsagaita wuta.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Bidiyon hukumar NDLEA dake nuna lokacin da Abba Kyari ke kokarin baiwa jami'an hana fasa kwabrin kwayoyi kudin cin hanci ya bayyana a kafafen yada labarai.
Wasu yan ta'adda da duka yi yunkurin sace daraktan kuɗi na ma'aikatar kuɗi ta jihar Zamfara, sun yi awon gaba da iyalansa mutumu uku da daddaren jiya Lahadi.
Wannan shi ne wata sabuwa: Ana zargin DCP Abba Kyari da hannu cikin harkallar miyagun kwayoyi ta kasa da kasa daga hukumar NDLEA ta Najeriya inji rahotanni.
Hukumar hana fasa kwabrin kwayoyi a Najeriya tayi bayani filla-filla yadda ya gano dakataccen DCP na yan sandan, Abba Kyari, yana safarar kwayoyi. Kakakin NDLEA
Wani.mutumi dake aiki a hukumar tattara haraji ta ƙasa FIRS ya yi garkuwa da uwar gidansa da kuma yayansa, ya bukaci a biya kuɗin da ya kashe kan su nan take.
Kungiyar ASUU ta bayyana cewa an saba wa doka wajen baiwa ministan harkokin sadarwa da tattalin arzikin Zamani, Isa Pantami, matsayin Farfesa, zata ɗau mataki.
Kungiyar malaman jami'a ta ASUU ta ashiga yajin aiki a hukumance, inda ta bayyana dalilai da suka sanya har ta yank shawarar shiga yajin aikin tun farkon magana
ASUU ta tsunduma yajin aiki a wannan shekarar, wannan yasa muka tattaro muku dukkan yajin aikin da ASUU ta shiga tun daga 1999-2020, kamar yadda ya tabbata.
Bidiyon lokacin da wata mata ta biya wa mijinta bashin makudan kudade ya bar jama'a baki bude tsabar mamaki. Ta bayyana dalilin da yasa ta biya masa bashin kudi
Labarai
Samu kari