Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Gwamnatin jihar Borno ta kafa kwamitin mutum biyar domin bincike kan lamarin Jubril Sadi Mato (Ramadan), dalibin makarantar El-Kanemi da aka yankawa makogwaro.
Gwamna Dapo Abiodun na Jihar Ogun a ranar Juma’a ya ce jihar ta fi ko wacce a Najeriya yawan ‘yan damfarar yanar gizo, wato Yahoo Boys. Ya bayyana cewa a jihar
Yan sanda a Jihar Jigawa sun gano gawar wani yaro dan shekara uku, mai suna, Aminu Bukar, wanda ya bace a ranar 14 ga watan Janairu a karamar hukumar Guri na ji
Masarautar Daura a Jihar Katsina ta amince za ta karrama Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, da sarauta ta gargajiya. Idan har ba a samu wani sauyi ba daga baya, S
Bola Oyebamiji, kwamishinan kudi na jihar Osun kuma mai sarautar Balogun Musulumi of Ikireland, ya dauka nauyin ginin sakateriyar kungiyar Kiristoci ta kasa.
Kyaftin din kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles, Ahmed Musa,ya gwangwaje masallacin Juma'a da ke Garoua a kasar Kamaru da tallafin $1,500 bayan idar da salla.
Alhaji Aliko Dangote ya samu karuwar arziki da kimanin Dallar Amurka biliyan 1.3 a farkon shekara zuwa ranar 21 ga watan Janairu, a cikin wannan lokacin masu ha
Wani mutum mau suna Uziel Martinez ya bai wa mahaifiyar budurwar sa kyautar koda amma budurwar ta kare da auren wani saurayin bayan wata daya tak da hakan.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana jajantawarsa ga mutanen da suka yi kokari wajen ganin an kamo mutumin da ya sace daliba sannan ya yi mata kisan gilla.
Labarai
Samu kari