Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Ganduje ya kara da cewa gwamnati na tuntubar iyayen yarinyar inda za ta ci gaba da alaka dasu har sai an tabbatar da adalci a batun don ya zama izina ga wasu.
Mahaifiyar wata yarinya 'yar shekara biyar da aka yiwa kisan gilla ta farmaki makashin diyarta a bakin hukumar 'yan sanda nan take da ta hango shi. An yi rikici
Rahoton da muke samu yanzun nan ya nuna cewa mayakan kungiyar yan ta'adda, Boko Haram, ta sake kai hari yankin karamar hukumar Chibok a jihar Borno ran Alhamis.
Duniyar crypto ta ruguje, inda akalla lalitun 'yan crypto 185,000 suka zama kwankwaragam a cikin dan kankanin lokaci. A jiya ne aka samu mummunar asara a harkar
Tsohon Gwamnan Borno, Ali Mod Sherrif, a ranar Juma'a ya bayyana cewa ko kadan bai da niyyar neman kujerar shugaban kasa, kujeran Shugaban jam'iyya yake nema.
Wasu mutum 50 da suka aikata laifuka kala daban-daban a jihar Benuwai, sun samu yafiya daga gwamna Ortom, wani mutum daya kuma an rage masa yawan zamansa a Yari
Wasu tsagerun masu kwarmatawa yan ta'addan yan bindiga bayanai sun shiga hannu a wani ƙauye dake Abuja, eanda ya haɗa iyaka da jihar Neja a Arewa ta tsakiya.
Shugaban hukumar zabe ya bayyana cewa matsalar tsaro dake ƙara cin ƙasuwa a Najeriya shi ne babbar barazanar da zata iya kawo cikas a zaben 2023 dake tafe.
Umar Goni, dalibin da ke babbar aji a makarantar su yana hannun jami’an rundunar ‘yan sanda bayan yunkurin halaka wani dalibin na karamin aji da ya yi a makaran
Labarai
Samu kari