Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Rukayat Indimi-Dantata, diyar fitaccen biloniyan Borno, Mohammed Indimi, ta bayyana cewa hankali ba ya kwance a kasar nan. Ta yi fatan Allah ya taimake mu duka.
Sojoji tare da taimakon 'yan sa kai a daren Asabar sun ceto wani dan siyasa da iyalansa bayan musayar wuta da suka yi da 'yan ta'addan inda aka kashe miyagu.
Yanzu nan mu ke jin cewa Wasu Matasa sun je sun banka wuta a makarantar saboda kisan Hanifa ‘Yar shekara 5. Wadannan matasa sun bi dare ne sun yi wannan ta'adin
Sanata mai wakiltar mazabar Kano ta tsakiya, Ibrahim Shekarau, ya sha alwashin daukar mataki da kan sa kan kisan gillar da aka yi wa Hanifa, 'yar shekara 5.
Yan kwallon Najeriya Super Eagles zasu buga wasarsu na kifa daya kwala a gasar kofin nahiyar Afrika tare da yan kwallon kasar Tunisiya. Za'a fara buga wannan wa
Wasu tsagerun yan bindiga dauke da muggan makamai sun kai farmaki garin Dankade da ke karamar hukumar Danko Wasagu a jihar Kebbi a ranar 14 ga watan Janairu.
Tsohon dan majalisar dattawan Najeriya, Sanata Salisu Matori, ya bayyana cewa shi da takwarorinsa ba su samu albashi da alawus irin na yan majalisar yanzu ba.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kira ga 'yan wasan kwallon Najeriya na Super Eagles da su dage tare da yin nasara a wasan da za su buga da kasar Tunisia.
Dakatacciyar Shugabar Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Kasa (NPA), Hadiza Bala-Usman ta hadu da shugaban kasa Buhari a ranar Juma'a, 21 ga Janairu.
Labarai
Samu kari