Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Ran mutum daya ya salwanta a wani farmaki da 'yan fashi da makami suka kai wa tawagar basarake a Abia, Mai Martaba Eze Injiniya Ude, tare da wasu mutum hudu.
Dattijon da yan bindiga suka yi garkuwa da shi a gonarsa da ke garin Faskari, Katsina, Sa’idu Dabo, ya bayyana cewa ya sha jiba a hannunsu kafin a sako shi.
Tsohon gwamnan jihar Neja, Babangida Aliyu, ya ce wasu yan arewa ne suka sa tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya kasa murkushe yan ta'addan Boko Haram.
Shugaban tsagerun yankin Niger Delta, Mujahid Asari Dokubo ya sake suka tare da caccakar 'yan awaren IPOB da shugabansu, Mazi Nnamdi Kanu kan zarginsa da suke.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano, ya nada sanannen jarumin masana'antar Kannywood, Mustapha Naburaska, matsayin mai bada shawara a kan farfanganda.
Rundunar yan sandan jihar Ogun ta kama wani matashi mai suna, Soliu Majekodunmi da ya tsere bayan ya jagoranci abokansa waje kashe budurwarsa don yin kudi.
Prophet Wale Olagunju ya bayyana cewa yan Najeriya za su tsinci kansu a cikin tsananin wahala a 2022 domin cewa shugaban kasa Buhari zai jawo karin wahalhalu.
Abba Kyari, mataiamkin kwamishinan 'yan sanda a Najeriya, ya goge dukkan wallafar sa ta shafinsa na Facebook jim kadan bayan ya zuba hotunan bikin Maina Alkali.
‘Yan bindiga sun kai farmaki wasu anguwanni biyu, Fungan Bako da Kawo da ke karamar hukumar Rafi a Jihar Neja inda suka halaka mutane 2 kuma suka sace wasu.
Labarai
Samu kari