'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da alaka da kashe shugaban Miyetti Allah, Ardo Risku Mohammad bayan taron zaman lafiya.
Wani jami'in Kwastam mai rike da mukamin ASC II ya rasa rayuwarsa bayan samun raunin bindiga yayin harin yan bindiga a Rigachikum, dake cikin garin Kaduna.
Hauwa Muhammad, sananniyar mai maganin-mata wacce aka fi sani da Jaruma ta bayyana dalilinta na rashin zuwa babbar kotun Zuba da ke Abuja don ci gaba da shari’a
Dakarun Sojin kasar Rasha sun harba makami mai linzami cikin biranen Ukraniya yayinda Sojin kasa suke kokarin shiga, jami'ain gwamnati da manema labarai sun bay
Kamfanin sukarin Dangote ya ga mummunan sauyi tun bayan da kamfanin sukarin BUA ya zarge shi da kokarin haifar da karancin sukari yayin da Ramadan ke gabatowa.
Wasu tsagerun yan ta'adda sun yi garkuwa da Amarya dake shirin fara amarce da kuma wasu mutum biyar a Anguwar Rugachikum.dake cikin garin Kaduna a Najeriya.
Shugaban yan bindiga, Dullu Kachalla, ya yafewa mazauna wasu garuruwan da suka kakabawa haraji sauran kudaden da ake binsu bayan sun biya naira miliyan biyar.
Gwamnan Jihar Borno, Babagana Zulum ya samu lambar yabo a matsayin sa na shugaba mafi jajircewa a matsanancin halin da kasa take ciki wanda cocin Anglican ta ba
Hakimai a yankin Bashar da ke karamar hukumar Wase ta jihar Filato sun ci na kare sakamakon addabar garuruwansu da hare-hare da masu garkuwa da mutane suka yi.
Wani mai suna Garba ya ɗauki mataki mai muni kan mahaifiyarsa saboda ta masa nasiha ya daina shaye-shaye a Gombe, wani kuma ya yi lalata da diyar makocinsa.
Labarai
Samu kari