Shugaba Donald Trump ya gana da shugaba Xi Jinping na kasar China. Xi Jinping ya gargadi Trump kan batun Taiwan, inda ya ce za su yi babban rikici.
Shugaba Donald Trump ya gana da shugaba Xi Jinping na kasar China. Xi Jinping ya gargadi Trump kan batun Taiwan, inda ya ce za su yi babban rikici.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Duk da matsalolin da ak fuskanta kafin fara zaman shari'ar yau Litinin, Alkalin kotun ya umarci jami'an tsaro su sake tasa keyar Ɗan sarauniya zuwa gidan Yari.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta fitar da sanarwa mai muhimmanci game da adadin wadanda suka cike fom din neman aikin da kuma ranakun fara tantace wadanda zaa
Wata jami'a ta sanya sunan Hanifa Abubakar a wani titin da aka yi a cikin jami'ar. An ga hotunan yadda aka rada wa titin suna HANEEF ABUBAKAR ABDULSALAM a Nijar
Wasu fusatattun matasa sun mamaye kotun majistire, inda aka gurfanar da tsohon kwamishinan ayyuka na jihar Kano, Muazu Magaji, sun hana cigaba da zaman na yau
Shahararren dan wasan nan na Najeriya kuma mai kwaikwayon shugaban kasa Muhammadu Buhari, MC Tagwaye, ya samu karuwan diya mace tare da matarsa, Hauwa Uwais.
Wani tsoho ya cika mutanen kauyensa da mamaki bayan ya gina kabarinsa wanda yake so a binne sa a ciki, ya tanadi duk wasu abubuwan bukata na bikin mutuwarsa.
Sarkin Katsina, Alhaji Abdulmumini Kabir Usaman, mafita ɗaya da zata iya kawo karshen ayyukan yan bindiga a ƙasar nan shi ne duk wanda ya shiga hannu a kashe.
Wata gobara ta kame gidan mai a jihar Abia, wani da aka ce mallakin wani daga cikin ministocin Buhari ne. An ce gobarar ta kama ne yayin da ake sauke man fetur.
Yan sandan Kano sun kama matasa 28 kan laifuka mabanbanta, inda wasu suka ce suna amfani da adaidaita sahu wajen yiwa fasinjoji kwacen wayoyinsu da masu daba.
Labarai
Samu kari