Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Tsohuwar 'yar takarar kujerar gwamnan jihar Kogi, Natasha, za ta amarce da rabin ranta Chief Emmanuel Uduagbon a ranar Asabar mai zuwa a Okehi LGA jihar Kogi.
Wasu miyagau da ake zargin 'yan kungiyar asiri ne sun kai farmaki wurin makoki inda suka yi wa jama'a luguden wuta tare da halaka wasu. Sun yi fatali da gawar.
Hukumar shirya zaben kasa mai zaman kanta watau INEC a ranar Asabar ta sanar da sabbin ranakun gudanar da zaben shugaban kasa, gwamnoni da yan majalisu a 2023.
Sakataren kwamitin yaki da rashawa na fadar Shugaban kasa (PACAC), Sadiq Radda, ya bayyana cewa Gwamna Abdullahi Ganduje na Kano na da tambayoyi da yawa kansa.
Gagarumin taron karramawa da bayar da lambar yabo da kungiyar 'yan jarida mata ta Najeriya ta shirya ranar Alhamis da ta gabata ya samu halartar manyan mutane.
A kalla rayuka 17 da suka hada da uba da dansa wasu miyagun 'yan ta'adda suka halaka a kauyukan kananan hukumomin Mashegu, Lavun da Wushishi dake jihar Niger.
Yan ta'adda sun bindige wani dalibin makarantar sakandare ta kimiyya na Birnin Gwari a Jihar Kaduna da ke shirin rubuta jarrabawar JAMB. Amma, dalibin ya tsira
Gwamna Abdullahi Ganduje na Jihar Kano ya gargadi makiyaya su guji aikata laifuka ko kuma su fuskanci hukuncin kisa ko daurin rai da rai, rahon Daily Trust. Gwa
Ruwan sauya sheka daga jam'iyyar All Progressive Congress (APC) a jihar Gombe ya dau sabon salo yayinda tsohon shugaban majalisar dokokin jihar, Markus Samuel.
Labarai
Samu kari