Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Abuja - Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa dalilin da yasa aka gaza kammala wasu ayyukan layin dogo rashin kudi ne daga wajen gwamnatin kasar Sin.
Da yake tabbatar da faruwar lamarin, jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Kano, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya ce an kama wasu da ake zargi da
A ranar litinin, 31 ga watan Janairu, 2022, mai shari’a Aisha Kumaliya ta babbar kotun jihar Barno ta yanke ma wani mai suna Bashir Mohammed Karube hukunci.
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, yace gwamnatinsa na aikk ba ji ba gaji wajen tabbatar da ta cika alƙawuran da ta ɗaukar wa ASUU don kare yajin aiki a gaba.
Farfesa Babagana Umara Zulum, Gwamnan Jihar Borno ya yi alkawarin yin iyakar iyawarsa wurin mayar sa jarabawar NECO dole ga makarantun jiharsa, Daily Trust ta r
Wani matashi a jami'ar ABU ya gama da sakamakon da ba a taba ganin irinsa ba a jami'ar tun da aka kafa ta a 1962. Ya gama da sakamako mai kyau na karshe...
Yayin da 'yan crypto ke ci gaba da kuka kan yadda kaya ya sauka kasa, wani kamfanin crypto ya gano hanyar cin kudi da tara riba mai gwabi cikin kankanin lokaci.
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma jigon jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar yya kai ziyara wajen tsohon shugaban kasan mulkin Soja, Janar Ibrahim Babangida.
Yan bindiga sun kai farmaki wasu garuruwan kananan hukumomin Paikoro da Mariga inda suka kashe mutane da dama ciki harda sojoji 3 a tsakanin Lahadi da Litinin.
Labarai
Samu kari