Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Babban ɗan fitaccen malamin addinin Musuluncin nan, Marigayi Sheikh Muhammad Auwal wanda aka fi sani da Albany Zaria, ya bayyana wasiyyar malamin ga iyalansa
Shugaba Muhammadu Buhari ya ce ya yi farin cikin sanin cewa kusoshin Najeriya sun gane cewa canja kasar nan aikin kowa ne, Kamar yadda kakakin shugaban kasa, Fe
An zargi wasu daga cikin mambobin IPOB da hallaka wani makiyayi a kwanan nan yayin da al'amarin ya jefa iyalan sa, uban gidan sa dan kabilar Ibo cikin firgici.
Yan sanda sun gayyaci wani mai wa'azi a Instagram, Solomon, wanda aka fi sani da Oba Solomon, don ya amsa tambayoyi bayan ya yi hasashen faduwar Tinubu a 2023.
Matar Atiku ta koka kan yadda aka samu matsala tsakaninta da mijinta saboda wasu matsalolin da ke tsakani. Ta ambaci wani daga cikin jami'an tsaron Atiku da ke
Wasu mutum.biyu sun ce ga garin ku nan yayin da wasu biyu suka tsira da rayuwarsu yayin da wani jirgin ruwa da ya ɗakko mutum huɗu ya kife a yankin Rimin Gado.
Labarin da muke samu daga majiya mai tushe na bayyana cewa, Allah ya yiwa wani sarki a Arewacin Najeriya rasuwa. Allah ya yiwa Muhammad Ari rasuwa yau Talata.
A ranar Talata, 1 ga Febrairu, Shugaba Muhammadu Buhari da manyan jami'an gwamnati da attajirai sun dira taron kaddamar da asusun lamunin cutar Kanjamau HIV/AID
Wasu ɓarayi da ake tsammanin sun fasa gidan kwann ɗalibai mata na Ramat Annex female hostel dake jami'ar BUK a jihar Kano, sun aikata ta'asa da sace wayoyi.
Labarai
Samu kari