Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Wata kotun jihar Legas dake Ikeja ranar Laraba ta garkame jami'an hukumar Sibil Defens -Amarachukwu Asonta da Adebayo Ajayi, 32 kan zargin laifin fashi da makam
Shugaban kamfanin mai na kasa, Malam Mele Kolo Kyari ya fito ya yi wa mutanen Najeriya bayani a kan yadda man fetur na banza ya shigo Najeriya kwanakin baya.
Rundunar 'yan sandan jihar Yobe a ranar Laraba ta ce wani matashi mai shekaru ashirin a duniya mai suna Mai Goni, ya halaka mahaifin sa mai suna Goni Kawu.
Ɗalibar dake karatu a sashin koyon harsunan Afirka na jami'ar Obafemi Awolawo, Ajibola Ayomikun, ta riga mu gidan gaskiya sanadiyyar faɗa wa ramin Bahaya .
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta lalata kwalaben giya sama da 3.8 million da aka damke yan watannin da suka gabata. Kwamandan hukumar Hisbah, Harun Ibn-Sina.
Matar shugaban ƙasa. Aisha Muhammadu Buhari, ta kai ziyara a ƙashin kanta jihar Kano domin yin ta'aziyyar rasuwar Sheikh Ahamd Bamba, da kuma kisan Hanifa.
Ahmad Lawan, ya nada tsohon shugaban marasa rinjaye a majalisar dattawa, Emmanuel Bwacha, a matsayin shugaban kwamitin sayan kayayyaki na majalisar dattawa.
Shugaban kaa Muhammadu Buhari ya yi ganawar sirri da sirikin dansa kuma attajirin dan kasuwa a jihar Borno. Hakazalika ya gana da mai gidansa TY Danjuma...
Duk da cewar ana cikin wata na biyu da shiga sabuwar shekara, an fuskanci kisa masu tayar da hankali a tsakanin matasan da ke son yin kudi ta kowani irin hali.
Labarai
Samu kari