Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
Abba Kyari ya sake wasu fade-fade yayin da ake masa tambayoyi a hukumar NDLEA, wannan yasa hukumar ta je kotu neman ci gaba da tsare Abba Kyari don ci gaba da
Kano - Wani matashi a jihar Kano masi suna Tijjani Abubakar ya yi yunkurin hallaka kansa ta hanyar shan ruwan fiya-fiya ranar Talata, 15 ga watan Febrairu, 2022
Ministan sadarwa da tattalin arziki mai dogaro da fasahar zamani, Ali Pantami, a ranar Laraba ya ki yin tsokaci kan matsayar ASUU kan farfesancinsa da FUTO.
Jihar RIvers - Wani mutumi yayi numfashinsa ta karshe a dakin Otal dake Ada George, karamar hukumar Obio-Akpor ta jihar Rivers bayan shakatawa da yarinyaa.
Kyaftin na Super Eagles, Ahmad Musa, ya yiwa tsohon dan kwallon Najeriya a gasar Atlanta ’96, Kingsley Obiekwu, kyautar milyan biyu bayan samun labarin mutumin.
Wata minista mace a Malaysia ta janyo cece-kuce bayan ta shawarci maza da su dinga dukan matansu masu taurin kai amma a tausashe domin ladabtar da matansu.
ABU Zaria za ta kai Nasir El-Rufai gaban Alkali kan saba umarnin kotu bayan KASUPDA sun fara ruguza filin Jami’ar ABU da Alkali ya bada umarnin ka da a taba.
Majalisar Dattawan Najeriya za ta binciki kwangilar gina dakunan shan magani da aka bada a 2006. Gwamnatin Olusegun Obasanjo ta fitar da N400bn domin ayi aikin.
Yan ta'adda a Jihar Kaduna sun yi garkuwa da mutane 22 sun kuma raunata wasu a ranar Laraba a garin Idon da ke karamar hukumar Kajuru a jihar, Vanguard ta ruwai
Labarai
Samu kari