Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi huduba da sallar Juma'a a jami'ar jihar Nasarawa a masallacin da tsohon gwamna Ahmad Adamu Muazu ya ginawa mahaifiyarsa.
Kamfanin sukarin Dangote ya ga mummunan sauyi tun bayan da kamfanin sukarin BUA ya zarge shi da kokarin haifar da karancin sukari yayin da Ramadan ke gabatowa.
Wasu tsagerun yan ta'adda sun yi garkuwa da Amarya dake shirin fara amarce da kuma wasu mutum biyar a Anguwar Rugachikum.dake cikin garin Kaduna a Najeriya.
Shugaban yan bindiga, Dullu Kachalla, ya yafewa mazauna wasu garuruwan da suka kakabawa haraji sauran kudaden da ake binsu bayan sun biya naira miliyan biyar.
Gwamnan Jihar Borno, Babagana Zulum ya samu lambar yabo a matsayin sa na shugaba mafi jajircewa a matsanancin halin da kasa take ciki wanda cocin Anglican ta ba
Hakimai a yankin Bashar da ke karamar hukumar Wase ta jihar Filato sun ci na kare sakamakon addabar garuruwansu da hare-hare da masu garkuwa da mutane suka yi.
Wani mai suna Garba ya ɗauki mataki mai muni kan mahaifiyarsa saboda ta masa nasiha ya daina shaye-shaye a Gombe, wani kuma ya yi lalata da diyar makocinsa.
Dakarun sojoji karkashin Operation Hadin Kai a Jihar Borno sun kwato akuyoyi guda 500 daga mambobin kungiyar Islamic State West Africa Province (ISWAP) a karama
Chris Ngige, ministan kwadago, ya ce da a ce ba a samu jajirtaccen mulki irin na shugaban kasa Muhammadu Buhari ba, da yanzu ta rikrikice tamkar Venezuela.
Kudin Attajirin da ya fi kowa kudi a nahiyar Afirka, Alhaji Aliko Dangote, ya samu karuwa da Naira biliyan 28.86 (69.4 million) cikin awa 24 a cewar Bloomberg
Labarai
Samu kari