Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
A labarin nan, za a ji dalilin da ya hana raguwar farashin litar man fetur a duk da farashin ya sauko sosai a kaswuar duniya bayan saukin yakin Gabas ta Tsakiya.
A ranar Alhamis, kwamishinan ma’adanan ruwa na Jihar Kano, Sadiq Wali ya yi murabus daga kujerarsa, Daily Nigerian ta ruwaito. A wata takarda wacce ya sanya wa
Bayan harin jirgin ƙasa a Kaduna, Jirgin yaƙin rundunar sojin Najeriya ya ragarhaji yan ta'adda 34 a kauyen dake iyaka tsakanin Kaduna da kuma jihar Neja .
An tashi da tashin hankali mai tsanani a jihar Anambra yayin da wasu tsagerun yan bindiga suka ƙona dakatariyar ƙaramar hukuma kacokan, kuma mutum ɗaya ya mutu.
Majalisar wakilan Najeriya ta caccaka tsinke kan yadda lamurran tsaro ke kara lalacewa, inda suka yi cece-kuce kan yadda ake kashe mutane a kasar nan ba gaira.
Rahoto ya ce, yan bindiga a ranar Talata sun kai hari a wasu kauyuka a kananan hukumomin Talata Mafara da Bakura a jihar Zamfara inda suka kashe mutane da dama.
Kwamitin ganin wata na kasa (NMSC) ya sanar da cewa, lokaci ya yi da musulman Najeriya za su fara duban watan Ramadana a cikin wannan mako, inji wata sanarwa.
An sace wani jami'in kwastam mai suna Gambo Turaki da wasu mutane tara a Kofar Gayan Low-Cost Zaria a Jihar Kaduna. Daily Trust ta rahoto cewa yan bindigan sun
Akalla masu laifi biyar ne suka tsere daga ofishin yan sanda dake yankin Awak dake karamar hukumar Kaltango a jihar Gombe. Uku daga cikin wanda ake zargin an ka
Mataimakin shugaban majalisar wakilan tarayya, Idris Wase ya yi magana a ranar Laraba a game da gazawar manyan gwamnati wajen amsa gayyatar da aka aika masu.
Labarai
Samu kari