Gwamna Douye Diri ya tsige sarkin Ogboinbiri tare da sanya dokar ta-ɓaci a garin sakamakon rikicin rabon kuɗin mai da ya yi sanadin kisa da ƙone-ƙone.
Gwamna Douye Diri ya tsige sarkin Ogboinbiri tare da sanya dokar ta-ɓaci a garin sakamakon rikicin rabon kuɗin mai da ya yi sanadin kisa da ƙone-ƙone.
Fusatattun jama'a sun yiwa Musa Suleiman Nasko, dan majalisa mai wakiltan karamar hukumar Magama ta jihar Neja ruwan duwatsu da ihun ba ma yi da ya kai ziyara.
Mai rajin kare hakkin da Adam, Deji Adeyanju, ya wallafa bidiyon tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano, ya na shan ruwan gora yayin da yake hannun EFCC.
Wani babban alkalin jihar Kano, Aminu Gabari, an zarge shi da tilasta wa wani mai kara a wata kara da ke gaban kotunsa biyan kudi N400,000 a matsayin cin hanci.
Gwamnoni uku masu rike da madafun iko a kasar nan sun samu matsala da jami’an tsaro, kan zarginsu da yunkurin tayar da tarzoma da ka iya dabaibaye yankin Arewa.
‘Yan bindiga sun halaka wani malami da wasu mutane hudu a layin Lasan Tabanni da ke cikin karamar hukumar Birnin Gwari da ke Jihar Kaduna. Maharan sunyi garkuwa
Ana hana al'ummar Hausa/Fulani ganin Likitia a asibitin koyarwan jami'ar Jos saboda suna ikirarin cewa sun yan asalin jihar Plateau ne, sannan a tilastasu.
Kakakin majalisar dokokin jihar Plateau da aka tsige kwanakin baya Rt Hon Abok Ayuba a ranar Asabar ya sauya sheka daga jam'iyyar All Progressives Congress APC.
Mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin siyasa, Babafemi Ojudu, ya bayyana cewa gwanda ya koma gona da ya goyi bayan Bola Tinubu ya zama Shugaban kasa.
Hayaniya ta hautsine a karamar hukumar Ndokwa ta gabas yayin da ake zargin shugaban karamar hukumar, Mr Juan Governor, da lakada wa wani kansila, Louis Ogene ba
Labarai
Samu kari