Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Hukumar NERC ta yarda kamfanonin DISCOs su kara kudin wutar lantarki. Karin kudin zai fara aiki ne daga watan Fubrairun 2022 har zuwa karshen shekarar bana.
A cewar rahotonnin da muke samu daga yankin Kudu, lamarin ya faru ne da misalin karfe biyu na ranar a unguwar Uratta dake Aba a hanyar Enugu zuwa Fatakwal.
Hukumar Kwastam ta Zone A ta sanar da kama buhunan shinkafa 7,259 na kasar waje mai nauyin kilogiram 50, kwatankwacin manyan motoci tireka 12 a watan Afrilun 2
Mambobin kungiyar ta'addanci ta Ansaru, tsagin Boko Haram, sun fara diban aiki inda suka daukan mazauna yankin karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna.
Shugaban Kungiyar Daliban Najeriya na Kasa, NANS, Sunday Asefon, a ranar Alhamis, ya ce kungiyar a shirye ta ke fita titi ta yi zanga-zanga kan yajin aikin da k
Kwanan nan masu amfani da wayar salula za su gamu da canjin farashin yin waya. Kudin yin waya, aika sakonni da amfani da yanar gizo zai iya kara yawa kwanan nan
A ranar Alhamis kamfanin sufurin jirgin kasan Najeriya (NRC), ya ce an kammala gyaran wuraren da 'yan ta'addan suka barnata yayin kai harin jirgin kasan Kaduna.
Babbar Kotun tarayya dake zamanta a birnin Ƙegas ta yanke wa tsohon sakataren dindindin na ma'aikatar kwadugo ta ƙasa hukuncin zaman gidan Yari na shekara 12
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya isa filin jirgin sama na Alamo Ibiam da ke jihar Enugu a hanyarsa ta zuwa jihar Ebonyi. Ana sa ran zai kaddamar da ayyuka.
Labarai
Samu kari