Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Shugaban majalisar dinkin Duniya ya fadawa Shugaba Buhari sirrin kawo zaman lafiya. Antonny Guterres ya kawo shawarar hanyar da za a bi domin samun zaman lafiya
An kashe wata yarinya mai shekaru 20 da yan kai, Ugochi Nworie a daren ranar Asabar a wani fitaccen otel (da aka sakayya sunansa) a kan babban hanyar Enugu zuwa
Wasu yan bindiga masu tada zaune tsaye a yankin kudu maso gabas sun bada umurnin kada kowa ya fita waje ranakun 5 da 6 ga Mayu, 2022 sakamakon ziyarar kwana biy
Mai martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Bayero ya bukaci masu kada kuri’a da su karbi katin zabe na dindindin (PVC) a shirye-shiryen tunkarar zaben 2023 mai zuwa.
Wani Magidanci ya gurfana a gaban Kotu bisa tuhumar cin mututuncin matarsa da kuma yi mata barazanar kasheta saboda ta cika yawan amfani da kayan Make-Up .
Jami'an tsaro sun sheke a kalla 'yan bindiga guda goma yayin da suka yi yunkurin tarwatsa shagalin bikin sallar karama a karamar hukumar Rafi ta jihar Neja.
Nan da kwanaki kadan za a ji Gwamnatin jihar Edo za ta sa kafar wando daya da mabarata. Gwamnan Godwin Obaseki ya ci burin hana bara a kan titi, a koma gona.
Wata budurwa mai shekaru kusan 30, mai suna Ugochi Nworie ta rasa rayuwarta sanadiyyar hadaka wurin yi ma ta fyade a wani Otel cikin Abakaliki, jihar Ebonyi.
Wani abun fashewa ya kuma tashi a kusa da wani kamfanin Man Fetur a jihar Imo ranar Laraba, tuni aka tabbatar da mutuwar mutum biyu a karamar hukumar Oguta.
Labarai
Samu kari