Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Gwamna Douye Diri ya tsige sarkin Ogboinbiri tare da sanya dokar ta-ɓaci a garin sakamakon rikicin rabon kuɗin mai da ya yi sanadin kisa da ƙone-ƙone.
Jiga-jigan wadanda shugabannin jam’iyyar a unguwannin a karamar hukumar ne sun bayyana sauya sheka zuwa APC a karshen mako a lokacin da suka ziyarci gwamna.
Yanzun nan muke samun labarin faduwar wani jirgin sama kasar China, inda aka ce akalla mutane 133 ne ke cikinsa. Adadi da yawa ana kyautata zaton sun mutu.
Yayin da Najeriya ke cikin matsalolin rashin wutar lantarki da sauran wahalhalu, wani bincike ya nuna cewa Kalanzir da magidanta ke amfani da shi ya yi tashi.
Gwamna Badaru na jihar Jigawa ya bayyana yadda gwamnatocin baya suka bar ayyuka barkate ga shugaban kasa Muhammadu Buhari kafin su sauka su bashi mulki a 2015.
Hukumar kula da kananan asibitoci ta kasa ta ce sama da kashi 70 na magungunan da ake shigowa da su tare da rarrabe a Najeriya ba su da inganci kwata-kwata.
A kalla mutane goma sha tara ne ‘yan bindiga suka kashe a kauyen Ganar-Kiyawa da ke gundumar Adabka a karamar hukumar Bukkuyum,sun kashe dagacin kauyen a harin.
Bisa dukkan alamu mummunan labari zai je wa Abba Kyari wanda ya yi bikin cika shekara 47 a tsare a hannun hukumar NDLEA domin zai iya rasa komai da ya tara.
Shugaban muguwar kungiyar ISWAP, Sani Shuwaram ya shura lahira sakamakon luguden da jiragen sojin sama na Super Tucano suka yi a yankin Marte da ke jihar Borno.
Kwanakin baya ‘Yan bindiga suka yi garkuwa da wasu shugabannin jam’iyyar APC a Kwara. ‘Yan bindiga sun hallaka jagorar jam’iyyar ta APC a wajen barin wuta.
Labarai
Samu kari