Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
Hukumar yaki da cin hanci da hana yiwa tattalin arziki zagon kasa (EFCC) ta bayyana cewa ta gano jami’inta da ke da alhakin nada da fitar da bidiyon Obiano.
Kungiyar CAN ta bukaci gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, da ya ajiye girman kai sannan ya yarda cewa ya gaza a bangaren tsaron al'umman jihar tasa.
n tattaro cewa matasan sun jibge tayu a kan hanya inda suka far wa wasu da ba su ji ba ba su gani ba, lamarin da ya yi sanadin mutuwar wani mutum mai suna Dan A
Yakasai ya bayyana yadda ya sha fama wajen tallata jam'iyyar APC a kasar domin ganin ta kafa gwamnatin da za ta kawo sauyi ga miliyoyin 'yan Najeriya gabanin
Wani dalibi da ke karatu a kasar Ukraine, Uzaifa Halilu Modachi, ya mutu a jihar Sokoto, mako biyu bayan dawowarsa kasar sakamakon yakin kasar Rasha da Ukraine.
Hukumar yaki da rashawa (EFCC), ta ce kamen Willie Obiano, tsohon gwamnan jihar Anambra tare da yi masa tambayoyi ba siyasa bane kamar yadda ake zarginsu da.
Muhammadu Buhari ya bukaci ganin wasu manyan gwamnati a fadar Aso Villa. Shugaban Najeriyar zai yi wani zaman da Ministan harkar wuta, Gwamnan Imo da hadiminsa.
Wata kungiyar mata a jihar Anambra ta yi barazanar mamaye Ofishin hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa EFCC tsirara matukar ba ta dako Obiano dake tsare ba.
Hukumar kwastam ta bayyana kayayyaki irin su masara, katako, danyen fata, roba da ba a sarrafa ba, kayan tarihi cikin wadanda da aka hana fita da su kasar waje.
Labarai
Samu kari