Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta sake mika kudirin zaman tattaunawa tsakaninta da Amurka, a wani yunkuri na kawo karshen yakin da kasashen suka yi gaba daya.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta sake mika kudirin zaman tattaunawa tsakaninta da Amurka, a wani yunkuri na kawo karshen yakin da kasashen suka yi gaba daya.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da $2.99bn domin gudanar da ayyukan layin dogo a jihohi guda uku.
Yan ta'adda sun sako mutum 75 da suka yi garkuwa da su a hare-hare biyu a kauyen Yar Katsina dake karamar hukumar Bungudu, sun rike yarinya ɗaya saboda a wurins
Majalisar dattawa ta tabbatar da sunayen mutane bakwai da shugaban kasa Buhari ya aike mata a matsayin mambobin kwamitin kula da harkokin kudi na bankin CBN.
Majalisar dattawan tarayyan Najeriya ta yanke matsaya kan zata ɗaukaka ƙara bisa hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke cew aa goge wani sashi na dokar zabe.
Atiku, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben 2019, ya bayyana matakinsa nasa ne a babban dakin taron kasa da kasa da ke Abuja, inji rahoton Guardia
Wata 'yar Najeriya mai suna Yvonne Stanley ta bayyanawa ma'abota shafin Facebook yadda Allah ya ceci iyalinta cikin dare yayinda fanka ta fado musu daga sama.
A jawabin da ya gabatar a taron ayyana niyar, Atiku ya bayyana jerin abubuwa biyar da zai mayar da hankali kansu idan yan Najeriya suka zabesa ya zama shugaban.
Dan takarar gwamna a jihar Kaduna, Dattijo ya bayyana abubuwa shida da yake son cimmawa idan ya zama gwamna a zaben shekarar 2023 mai zuwa nan gaba kadan..
Mutum daya ya rasa ransa yayin da motar man fetur ta kamfanin Mege ta yi arangama da wata katuwar tirela ta kamfanin Julius Berger duk a garin Chiromawa, Kano.
Abuja - Kungiyar da'awa ta addinin Musulunci, Jama'atu Izalatul Bid'a Wa iqaamatus Sunna JIBWIS za ta bude sabon Masallacin da ta gina a birnin tarayya Abuja.
Labarai
Samu kari