Gobara ta tashi a wani cocin ECWA a jihar Gombe. Wutar ta babbake wani sashe na cocin. Jami'an hukumar kashe gobara sun kai wa cocin dauki amma an tafka asara.
Gobara ta tashi a wani cocin ECWA a jihar Gombe. Wutar ta babbake wani sashe na cocin. Jami'an hukumar kashe gobara sun kai wa cocin dauki amma an tafka asara.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Yan bindiga sun kashe sojoji shida yayin da suke hanyar su ta zuwa wurin da aka kai hari a Tati, wani ƙauye da ke karamar hukumar Takum, a cewar Kakakin Sojin.
Iyayen wani matuƙin jirgin sama a ƙasar Indiya sun garzaya Kotu, sun nemi ɗan su ya biya su makudan kudin da suka kashe a kan sa ko kuma ya hafar musu jika
Hoton Kwamandan Sojin Najeriya, Laftanan Kanal Ememike S. Okore (N/11717) da tsagerun yan bindiga masu garkuwa da mutane suka sace a jihar Taraba ya bayyana.
Wani karamin jirgin saman fasinjoji a ƙasar Kamaru ya yi haɗari a kusa a babban birnin ƙasar Yaounde ranar Laraba, har yanzun ba'a gani sanadiyyar hatsarin ba.
A Kaduna, wani Fasto ya mutu a kungurmin jeji wata 1 bayan ‘Yan garkuwa da mutane sun dauke shi. An tabbatar da mutuwar Fasto Joseph Akate tun a watan Afrilu.
Kano - A karo na uku, shahrarren Malamin dake tsarin a gidan gyara hali, Sheikh Abduljabbar Nasir Kabara ya sake watsi da Lauyoyinsa saboda basu bashi kariya.
Tsohon ministan sadarwa na Najeriya Olawale Adeniji Ige, ya rasu yana da shekaru 83 a duniya a ranar Litinin 9 ga watan Mayu, kamar yadda diyar sa ta sanar.
Shahararren malamin addinin musulunci a Najeriya, Sheikh Ɗahiru Usman Bauchi, ya tabbatar da goyon bayans aga mataimakin shugaban ƙasa ya gaji Buhari a 2023.
A ranar Laraba, wani manomi, Williams Famuyibo ya bukaci wata kotun Mapo mai daraja ta daya da ke zama a Ibadan da ta raba aurensu mai shekaru 32 da matarsa aka
Labarai
Samu kari