An tabbatar da dan fitaccen attajirin nan, Dahiru Mangal a matsayin dan takarar kujerar Majalisar Katsina ta Tsakiya a Majalisar wakilai bayan kai ruwa rana.
An tabbatar da dan fitaccen attajirin nan, Dahiru Mangal a matsayin dan takarar kujerar Majalisar Katsina ta Tsakiya a Majalisar wakilai bayan kai ruwa rana.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da $2.99bn domin gudanar da ayyukan layin dogo a jihohi guda uku.
Mutum daya ya riga mu gidan gaskiya bayan wata trela mallakar kamfanin Julius Berger ta yi taho mu gamu da tankan man fetur mallakar kamfanin fetur na Mege a Ch
Da alamun wasu jiga-jigan Kwankwasiyya a jihar Kano sun balle darikar yayinda suka yi zaman tattaunawa da tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ranar Talata
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin gwamna Abdullahi Ganduje, ta uamrci dukkan makarantun jihar su baiwa ɗalibansu hutu saboda zuwan watan azumin Ramadan
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi rubutun ne yayin da ya tsinke shingen shiga kamfanin, alamun kaddamar da aikin da ya lamushe biliyoyi zai habaka arzikin.
Kwamitin wutar lantarki ta majalisar wakila, ta turke ministan wutar lantarki, Abubakar Aliyu, inda ta dakatar da shi daga karanto labari ko kuma surutai marasa
Majalisar wakilan tarayya ranar Talata ta bukaci babban bankin Najeriya CBN ya dawo da amfani da kudin sillala a Najeriya. Wannan ya biyo shawaran kudirin.
Wani mabaraci ya jefa mutane da dama cikin tsananin mamaki bayan an kama shi da bandir-bandir na nairori a jakunkuna. An kasa gane inda ya samu irin kudaden.
Wani gajeren bidiyo da jarumar masana'antar kudancin kasar nan ta Nollywood, Genevieve Nnaji ta yi ya tada hankalin yan kudu da kuma mabiyanta a soshiya midiya.
Sabon kamfanin taki na Dangote na zuwa ne a daidai lokacin da yakin kasar Ukraine ya jawo tashin gwauron zabi na iskar gas, muhimmin sinadarin samar da taki.
Labarai
Samu kari