Fitaccen mawakin siyasar nan, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa zai bude fadar Sarkin Wakar Kasar Hausa tare da nada hakimai da sauran masu taimaka wa sarki.
Fitaccen mawakin siyasar nan, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa zai bude fadar Sarkin Wakar Kasar Hausa tare da nada hakimai da sauran masu taimaka wa sarki.
Aisha Muhammadu Buhari ta bayyana cewa 'yan uwa da abokan arziki da sun cika fadar shugaban kasa da 'ya'ya da jikokinsu. Ta ce an so a koreta a Aso Villa.
Gidaje masu yawa na Najeriya ya zama dole su gyara janaretocinsu yayin da suke shirin shiga sabuwar shekara saboda yawan wutar da kasar ke samarwa ta ragu.
Ministan Sufuri, Chibuike Rotimi Amaechi ya bayyana cewa nan da karshen sabuwar shekarar da muke shirin shiga za'a fara amfani da layin dogon Kano zuwa Kaduna.
Wasu 'yan bindiga sun kai mummunan farmaki a jihar Kaduna, inda suka sace wasu mata a wani yankin jihar Kaduna. Wani jagoran matasa a garin, Jamil Kerawa ya
Daya daga cikin ministocin Buhari ya kamu da cutar Korona bayan shafe dogon lokaci yana tsallake rijiya da baya daga kamuwa daga cutar ta Korona. Ya bayyana kam
'Yan bindiga sun ttsinkayi yankin Mareri da ke babban birnin jihar Zamfara a ranar Juma'a kuma sun sace mata da diyar lakcaran kwalejin ilimi, Dr Abdulrazak.
Matthew Hassan Kukah, bishop din cocin Katolikan shiyyar Sokoto ya ce ‘yan Najeriya su na tuna addini ne kadai lokacin zabe. A cewarsa duk wadanda su ke daukar
Rundunar 'yan sandan jihar Niger, ta yi ram da matashi mai shekaru 26 mai suna Umar Mohammed wanda aka fi sani da Babuga Yellow, kan zargin garkuwa da mutane.
Mai rajin kare hakkin Yarbawa, Sunday Adeyemo da aka fi sani da Sunday Igboho, a ranar Juma'a cikin sakon sa na sabuwar shekara ya ce ya yaƙi ya ke yi da gwamna
Rabaran Matthew Hassan Kukah, Bishop din cocin Katolika da ke shiyyar Sokoto, ya ce duk da caccakar gwamnatin shugaban kasa Buhari, shugaban bai daina daga waya
Labarai
Samu kari