Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ambaci sunayen rukunin waus kungiyoyi da ke dauke da matakai a matsayin 'yan ta'adda, ya ce gwamnatinsa za ta murkushe su.
Masarautar Bungudu dake karamar hukumar Bundugu a jihar Zamfara ta bayyana cewa wasu yan bindiga sun kai hari ƙauyen Gada da daddare, inda suka kashe basarake.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari yace gwamnatinsa zata taimaka wa mutanen jihar su mallaki makamai domin kare kansu daga hare-haren yan bindiga a jihar
Hukumar kula da ingancin magunguna da abinci, NAFDAC ta ja wa ‘yan Najeriya kunne akan siyan magungunan gargajiya sakamakon rashin kula da su wurin ajiya, Daily
Hadimin shugaban kasa Muhammadu Buhari, Garba Shehu ya bayyana cewa, yanzu kam ya warware daga annobar Korona da ya kamu da ita a baya. Ya yi addu'o'i ga mutane
Wasu mambobin cocin Olivet Baptist da ke Chattanooga, Tennessee sun haifar da dirama a ranar Lahadi, 26 ga watan Disamaba, 2021, inda suka ba hammata iska.
Bikin kirsimeti bai yi wa wani mai maganin gargajiya mai shekaru 60 a Calabar, Ani Ikoneto dadi ba, bayan kare ya gatsi al’aurarsa, Vanguard ta ruwaito. Mutumin
Audu Bulama Bukarti mai rajjin kare hakkin dan Adam ya ce mutanen garin Dansadau da ke jihar Zamfara sun yi bikin wata daya ba tare da harin yan bindiga ba.
Babban mataimaki na musamman ga shugaban kasa kan watsa labarai, Malam Garba Shehu, a ranar Larab ya ce ya warke daga cutar COVID-19 wato korona da ta kama shi.
Majalisar dinkin duniya ta shawarci kasashen duniya kan cewa ya kamata su shirya tsaf domin tunkarar sabuwar annoba wacce ba ta Korona ba. Ya ce kowa ya shirya.
Labarai
Samu kari