Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Gwamna Douye Diri ya tsige sarkin Ogboinbiri tare da sanya dokar ta-ɓaci a garin sakamakon rikicin rabon kuɗin mai da ya yi sanadin kisa da ƙone-ƙone.
Patience Ibrahim ta maka mijinta, Mista Talpha Atega, a gaban alkalin kotun gargadiya da ke Jikwoyi, Abuja, kan zargin kiranta da macijiya. Ta ce a raba su.
Yan bindiga sun kashe wasu hudu yankin Gatawa a karamar hukumar Sabon Birni a Jihar Sokoto. Daily Trust ta rahoto cewa yan bindigan sun halaka manoman ne a ciki
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa, bai kamata a ka'ida hukumar zabe mai zaman kanta ta halarci taron gangamin jam'iyyar APC da aka shirya yi a ranar 26 ga Maris ba.
Gwamnatin jihar Kaduna ta cire dokar ta ɓacin awa 24 da tasa a kananan hukumomin Kaura da Jema'a na jihar Kaduna bisa karya dokar da jamaar yankin suka yi.
Wata ‘yar Najeriya mai suna Ogunsanya Oluwafunke Esther, ta bayyana a yanar gizo domin nuna farin cikinta kan kammala digirin farko da sakamako mafi kyau...
Shugaban majalisar dattawan ya ci gaba da cewa a jam’iyyar APC akwai uba kuma shugaban kasa da zai iya tabbatar da cewa jam’iyyar ta ci gaba da kasancewa a hade
Sagir Bafarawa, Kwamishinan Muhalli na Jihar Sokoto, ya ayyana sha'awarsa na shiga jerin masu takarar gwamnan Sokoto a karkashin jam'iyyar PDP, rahoton TVC News
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Ibrahim Lawan, ya bayyana cewa jigogin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) sun yarda da yin ittifaki kan wadanda za'a.
Dan takarar mataimakin shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP a zaben 2019, Mista Peter Obi, ya bayyana sha’awarsa tsayawa takarar shugaban kasar Najeriya a za
Labarai
Samu kari