Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Halima Yunusa, wata budurwa a jihar Kaduna ta kai karar mahaifinta gaban Kotu. inda ta nemi a tilasta masa ta aurar da ita ga wanda zuciyarta ke kauna, Yusuf.
Hukumar shirya jarabawar shiga jami'o'in Najeriya ta JAMB ta bayyana dalilan da yasa ta rike sakamakon wasu daga cikin daliban da suka zana jarrabawar 2022.
Sashen Hausa na BBC na ruwaito cewa bam ya tashi a jihar Kano, Arewa maso yammacin Najeriya. Rahoton ya bayyana cewa bam ya tashi a Aba Road da ke Unguwar Sabo
Rundunar yan sanda reshen jihar Borno, ta sanar da cewa, ta kama mutum 3 daga cikin waɗan da suka hito zanga-zangar nuna fushin su kan batanci a Maiduguri.
Gwamnan jihar Nasarawa a arewacin Najeriya ya yi Allah-wadai da kisan Deborah Samuel a Sokoto, ya yi kira ga kungiyar CAN ta yi hakuri da yin zanga- zanga.
Fasto Tunde Bakare wanda ya bar Musulunci tun tuni ya yi ikirarin addinin bai ce a kashe irinsu Deborah Samuel ba. Bakare ya ce bai taba ganin haka a Kur'ani ba
An gano wasu makudan kudi da ake zargin Janar Sani Abacha ya sata. ‘Ya ‘yan Marigayi Abacha da wani Gwamnan Arewa sun taka rawar gani wajen wannan badakala.
aridar Premium Times ta ce ta samu sahihin rahoto da ke tabbatar da cewa an kama Akanta Janar na tarayyar Najeriya, Ahmed Idris, kan zargin almundahanar kudi da
Hukumar aikin ‘yan sanda ta tabbatar da karin girma ga tsohon shugaban riko na hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC), Mustafa Magu.
Labarai
Samu kari