Gwamna Douye Diri ya tsige sarkin Ogboinbiri tare da sanya dokar ta-ɓaci a garin sakamakon rikicin rabon kuɗin mai da ya yi sanadin kisa da ƙone-ƙone.
Gwamna Douye Diri ya tsige sarkin Ogboinbiri tare da sanya dokar ta-ɓaci a garin sakamakon rikicin rabon kuɗin mai da ya yi sanadin kisa da ƙone-ƙone.
Babban kotun tarayya dake Abuja ta dage zaman shari'a kan karar da jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta shigar na kwace kujerar Gwamnan jihar Cross River
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, kuma shugaban jam'iyyar, ya bada gudunmawa ga wata jami'a a Najeriya, inda ya ce yana son a gina wane sashe a cikinta
An tsinci gawar Jaruma Takor Veronica a cikin wani daki na Otel a Jihar Benue, kamar yadda The Nation ta rahoto. A cewar rahotanni daban-daban, an gano gawar na
Wani bidiyo ya bayyana a dandalin sada zumunta. Bidiyon ya nuna wasu matasa suna zanga-zanga suna lalata fuskar Bola Ahmed Tinubu, jigon jam'iyyar APC na kasa k
Ana tuhumar Kwamanda ne da zargin kalaman batanci ga gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje. An ba da sharuddan beli amma an sake duba batun a yanzu.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Dr AbubakarBukola Saraki da gwamnonin jihohin Sokoto da Bauchi, Aminu Tambuwal da Bala Mohammed sun gana a Abuja kan lamarin.
Wata kotun kasar Faransa ta rushe kudirin gwamnatin kasar na rufe wani masallaci da ke garin Bordeaux, Daily Trust ta ruwaito. Sefen Guez Guez, lauyan kungiyar
Hukumar Sojin Najeriya ta sanar da gagarumin nasarar da ta samu kan yan ta'addan ISWAP/Boko Haram a garin Ukuba da Camp Zairo dake dajin Sambia, jihar Borno.
Kungiyar gwamnonin jam'iyyar People’s Democratic Party (PDP) sun yi Alla-wadai da hauhawar farashin kayayyaki da kuncin rayuwar da jama'a ke fama da shi a kasar
Labarai
Samu kari