Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Daliban jami'ar Obafemi Awolowo University (OAU), Ile-Ife, jihar Osun sun cigaba da zanga-zanga bisa yajin aikin ASUU dake gudana. Daliban sun lashi takobin cew
Wani mai fatan zama shugaban kasan Najeriya a zaben 2023 mai zuwa, Adamu Garba, ya sayi fom din tsayawa takara bayan dogon cece-kuce kan sayen fom din takara.
Wasu miyagun yan bindiga sun kara farmakan matafiya a kan babbar hanyar Kaduna zuwa Abuja, sun sace mutane da dama, yanzu haka motoci na ajiye a hanyar ba kowa.
Karamar ministar sufuri, Gbemisola Saraki, ta karbi ragamar aiki daga hannun Cif Rotimi Amaechi a matsayin ministar sufuri bayan ya yi murabus a hukumance.
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya ziyarci wajen da tukunyar gas ta fashe a jihar Kano. Lamarin dai ya yi sanadiyar rasa rayukas tara da jikkata wasu.
Gwamnatin Jihar Kano, a ranar Talata ta ce ba a makaranta ne fashewar tulun gas ya faru a Sabon Garin Kano ba, The Nation ta rahoto. Kwamishinan Labarai, Malam
Rahoton da muke samu yanzun ya nuna cewa karar harbin bindiga ta fara tashi a wurin da ake zargin wata tukunyar gas ce ta fashe a Anguwar Sabon Gari, Kano.
Ana zargin cewa wasu jami’an sojin Najeriya sun kai farmaki wurin da dalibai ke gudanar da zanga-zanga a garin Akure na jihar Ondo a ranar Talata 17 ga Mayu.
Adadin wadanda suka mutu sakamakon fashewar tulun iskar gas da ta afku a jihar Kano a ranar Talata ya karu zuwa tara, bayan fashewar tulun iskar gas a Kano.
Labarai
Samu kari