Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
Bayanan farko daga wata majiya da muka samu sun nuna cewa Aƙalla fasinjoji u ne suka rasa rayukansu yayin harin yan bindiga kan jirgin ƙasa jiya da daddare.
Kungiyar Daliban Najeriya, NANS, a ranar Litinin ta cigaba da zanga-zangar ta na neman ganin an kawo karshen yakin aikin da kungiyar malaman jami'o'i, ASUU, ke
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Ibrahim Wakkala, ya ji rauni a harin ta’addanci da yan bindiga suka kai ma jirgin kasar Kaduna zuwa Abuja a ran Litini.
Sifeta Janar da rundunar yan sandan ƙasar nan tare da Hafsan rundunar sojijin ƙasa suna kan hanyar xuwa duba wurin da yan bindiga suka ɗana a bin fashewa Jiya.
‘Yan siyasar sun kuma yi kira ga gwamnati da ta kara maida hankali wajen tabbatar da tsaron rayuka da dukiyoyin 'yan kasar, musamman a irin wannan lokaci..
Bayan harin da yan bindiga suka kai kan jirgin sama a hanyar Kaduna zuwa Abuja, gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da cewar an rasa rayuka a harin na jiya.
A cewar Lai Mohammed, gwamnatin tarayya ta yi kokari matuka wajen tabbatar da tsaro ta hanyar inganta sufurin jiragen kasa a fadin kasar nan tun hawa mulkinsu.
Jihar Legas - Da alamun shugaba Muhammadu Buhari zai halarci wasan kwallon hayewa gasar kwallon duniya na Qatar 2022 da za'a buga tsakanin Najeriya da Ghana.
Legas - Hukumar sufurin jiragen kasa a Najeriya watau NRC ta sanar da dakatar da sufurin fasinjoji a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna har sai lokacin da hali yayi
Labarai
Samu kari