Murna da barke da aka samu rahoton ceto dalibai da malaman da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Oyo. Sun kwashe fiye da kwanaki 50 a tsare.
Murna da barke da aka samu rahoton ceto dalibai da malaman da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Oyo. Sun kwashe fiye da kwanaki 50 a tsare.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC, a ranar Litinin ta sake gurfanarwa da Kanal Sambo Dasuki, tsohon Gwamna Attahirru Bafarawa, 'dan shi da wasu mutum 2 a kotu.
Filin sauka da tashin jiragen sama na Kaduna ya cigaba da aiki bayan watanni biyu da aka rufe shi sakamakon farmakin da 'yan bindiga suka kai a watan Maris.
Bayan rantsar da shi a matsayin sabon gwamnan Anambra, Farfesa Soludo, ya yi kokarin sulhu da yan bindiga amma da alamu lamarin ya ci tura ya ayyana yaƙi da su.
Wasu ma'aurata 'yan asalin kasar Ghana masu suna Abena Serwaa da Kwesi Addie da ke rayuwa a Anyaa a yan kin Accra sun haifa 'yan hudu reras, biyu mata, 2 maza.
Ya yi alkawarin cewa, zai ci gaba da bai wa sojin sama goyon baya da ya dace a yaki da rashin tsaro da kasar ke fuskanta tun hawan shugaban kasan na Najeriya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da ‘yan uwan wadanda suka mutu sakamakon fashewar nakiya da ya faru a Kano a makon da ya gabata cikin wannan watan...
Wani mutumi ya yi bikin zagayowar ranar haihuwarsa a makabarta. A cikin bidiyon da ke yawo, an gano shi tare da mutanen da ya gayyata a tsakanin kaburbura.
Kungiyoyin mabiya addinin musulunci akalla 13 sun shawarci gwamnatin tarayya. jiha da shugabannin addinai kan yadda za'a kawo ƙarshen batanci da ɗaukar doka.
Tsagerun 'yan bindiga sun sake kashe mutum 4 a jihar Anambra. Sun kuma kai faramaki ofishin yan sanda tare da kona ababen hawa a Anaku da ke yankin Ayamelum.
Labarai
Samu kari