Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bayyana cewa zai nemi takarar Sanata a yankin Bauchi ta Kudu yayin da ya ke shirin sauya sheka daga PDP.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bayyana cewa zai nemi takarar Sanata a yankin Bauchi ta Kudu yayin da ya ke shirin sauya sheka daga PDP.
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
Wasu yan bindiga sanye da hijabi sun kai hari wurin binciken ababen hawa na yan sanda a Daura jihar Katsina, sun kashe jami'in ɗan sanda guda ɗaya yayin harin.
Wani mutumi mai sana'ar hannu a jihar Legas ya shiga komar yan sanda bayan tsohuwar matarsa ta kai shi ƙara bisa zargin ya yi wa ƴarsu ɗaya tilo ciki har sau 2.
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa ta'annadi ta kama wani ɗan Najeriya da FBI take nema ruwa jallo bisa zargin damfara, haɗin baki da halasta kudi
Sanata Anyim Pius Anyim ya fitar da jawabi bayan samun labarin an kai hari a jirgin kasan Kaduna-Abuja. Anyim ya ce ba zai fita yawon siyasa a makon nan ba.
Shugaban kasa ya aikawa ‘Yan Majalisa sunayen wadanda zai ba sababbin mukamai a NURC. Nigerian Upstream Regulatory Commission ta na cikin masu kula da mai.
Matasa da mata 2,200 a Gombe ne Sanata mai wakiltar Gombe ta tsakiya a majalisar dattawa ta kasa, Sanata Danjuma Goje ya ba tallafin sana'a a mazabarsa ta jihar
Rotimi Amaechi ya ziyarci inda ‘yan ta’adda suka tare jirgin Kaduna-Abuja. Amaechi ya ce rashin kayan aikin ya jawo an tafka asarar dukiya, sannan an rasa rai.
Fasinjoji da yawa da suka shiga jirgin kasan Abuja-Kaduna da aka kai wa hari a daren ranar Litinin, har yanzu ba a tantance yawansu, a cewar gwamnatin jihar Kad
Mambobin kungiyar ‘Yan kasuwan Najeriya, TUC, suna cikin wadanda harin da aka kai jirgin kasa ranar Litinin a Jihar Kaduna ya ritsa da su har suka rasa rayukans
Labarai
Samu kari