Rahotanni daga jam'iyyar APc sun nuna cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauki mataimakinsa, Kashim Shettima a matsayin abokin takara a 2027.
Rahotanni daga jam'iyyar APc sun nuna cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauki mataimakinsa, Kashim Shettima a matsayin abokin takara a 2027.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Abdulmumin Usman, Sarkin Katsina, ya ce yana goyon bayan takarar da mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo da yake yi domin gaje kujerar Buhari a 2023.
Wasu 'yan bindiga da ake zargin 'yan Boko Haram ne suka kai harin kwanton bauna a kan titin Maiduguri zuwa Damaturu ranar Lahadi inda suka kashe 'yan sanda 2.
Kungiyar kiristoci ta Najeriya CAN a karshen mako ta zargi cewa zarge-zargen batanci na zama wata sabuwar hanyar kashe Kiristoci musamman a Arewacin Najeriya.
Bayanai daga binciken ambaliyar ruwa na shekarar 2022 sun nuna cewa za a samu ambaliyar ruwa a jihohi 32 na kasar nan har da babban birnin tarayya na Abuja.
Miyagun ‘Yan bindiga sun yi alkawarin cigaba da kashe ‘Yan Majalisan Anambra. An tsinci wata takarda da ta ce ‘yan bindigan za su cigaba da kashe ‘yan majalisa.
Wasu tsagerun yan bi diga sun aikata mummunan ta'adi a yankunan kananan hukumomi biyi ɗa ke jihar Anambra, aƙalla uwa da ƴaƴanta hudu suka mutu yayin harin.
Rundunar yan sandan jihar Neja sun yi ram da wasu mutane biyu bayan sun cece su daga hannun fusatattun matasa sakamakon samun su da aka yi da gawar wani yaro.
Gwamnatin tarayya ta nada Mr Anamekwe Nwabuoku matsayin sabon mukaddashin Akanta Janar na tarayya. Sakataren din-din-din ma'aikatar kudi, kasafin kudi da tsare
Gwamna Soludo ya saka tukwicin naira miliyan 10 ga duk mutum da ya bayar da bayanai masu amfani da zai kai ga kama makasan dan majalisar jaharsa ta Anambra.
Labarai
Samu kari