Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Abuja - Sifeto Janar na yan sanda, IGP Baba Usman Alkali, ya jagoranci sintiri na musamman zuwan titin Abuja zuwa Kaduna ranar Asabar, 2 ga watan Afrilu, 2023.
Hukumar jiragen kasan Najeriya NRC ta bayyana cewa kawo yanzu an gano fasinjojin jirgin kasan da yan bindiga suka sanyawa Bam ranar Litnin guda 170 kuma suna.
A ranar Juma’a hukumar kiyaye hadurran titina reshen Jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar mutane 9 sakamakon hadarin motan da ya auku a karamar hukumar Ringim. S
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo, jiya ya yi kira ga yan Najeriya kada su zabi duk dan takaran da yayi karyan cewa wasu matasa ne suka saya masa Fam.
Yayin da ake gab da fara Azumin watan Ramadan na wannna shekarar, mun. tara musu wadu abubuwa da ya dace ku sani game da watan mai daraja a Addinin Musulunci.
Honarabul Akogun Olùgbenga Omole, shugaban kwamitin labarai ne na majalisar Jihar Ondo, ya sha da kyar yayin da ‘yan bindiga suka kai masa farmaki a ranar 31 ga
Hukumar hana almundahana da yiwa tattalin azikin kasa zagon kasa, EFCC ta damke wasu matasa shida da ake zargi da sace wa kakarsu miliyan N15.7 a jihar Kano.
Gwamnan wanda ke magana bayan da wasu ‘yan bindiga suka yi kai hari kan jirgin kasan Abuja hari a yammacin ranar Litinin, Premium Times ta ruwaito a yau Alhamis
Abuja - Shugaba Muhammadu Buhari ya taya al'ummar Musulman Najeriya murnan ganin watar Ramadana bayan sanarwan Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa'ad.
Labarai
Samu kari