Za a ji tsohon Shugaban Kotun Da'ar Ma'aikata (CCT), Danladi Yakubu Umar ya karkatar da sama da naira miliyan 15.5 zuwa asusun banki na matarsa lokacin yana ofis.
Za a ji tsohon Shugaban Kotun Da'ar Ma'aikata (CCT), Danladi Yakubu Umar ya karkatar da sama da naira miliyan 15.5 zuwa asusun banki na matarsa lokacin yana ofis.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Dakataccen mataimakin kwamishanan yan sanda, Abba Kyari, ya bukaci kotu ta bashi beli sabdo rayuwarsa na fuskantar hadari cikin gidan yari. Lauyansa, Dr. Onyech
Bayan saka ranar Alhamis wato yau dok cigaba da zaman shari'ar Malam Abduljabbar, Allah ya kawo matsalar rashin lafiya da ta kama alƙali bisa tilas aka ɗage zam
Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya bukaci rundunar sojin Najeriya ta fara kai wa ‘yan bindiga farmaki har maboyarsu sakamakon yadda su ka addabi jiharsa
An sake kawo dakataccen dan sanda Abba Kyari tare da wasu mutane shida kotu domin amsa laifukan safarar miyagun kwayoyi da hukumar hana sha da fataucin miyagun
Osinbajo ya bayyana cewa, wannan mummunan aiki aboin Allah wadai ne, rashin hankali ne, kuma lallai zai iya haifar da rikicin kabilanci a kasar, inji Vanguard.
Kaduna - Thamina Mahmood na daya daga cikin mutum 62 da yan ta'addan suka sace a harin da suka kai jirgin kasan Abuja-Kaduna ranar 28 ga watan Maris, 2022.
Mai martaba Sarkin Gaya da ke ɗaya daga cikin masarautun Kano, ya tube rawanin magajin garin Gudduba bayan gano yana da hannu a cutar mutane filaye a yankinsa.
Matar aure ta nemi a raba aurensu da mijinta kan zargin cewa baya bata abinci da daukar dawainiyarsu, inda ta yarda za ta biya shi sadakin N40,000 da ya bata.
Duk da Naira ta rasa 70.5% na darajar ta a cikin shekaru 8, amma bai sa Godwin Emefiele ya rasa kujerar gwamnan CBN ba. Labarin sauke gwamnan CBN karya ce.
Labarai
Samu kari