Za a ji tsohon Shugaban Kotun Da'ar Ma'aikata (CCT), Danladi Yakubu Umar ya karkatar da sama da naira miliyan 15.5 zuwa asusun banki na matarsa lokacin yana ofis.
Za a ji tsohon Shugaban Kotun Da'ar Ma'aikata (CCT), Danladi Yakubu Umar ya karkatar da sama da naira miliyan 15.5 zuwa asusun banki na matarsa lokacin yana ofis.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, ya yi Allah-wadai da kisan da ’yan haramtacciyar kungiyar ’yan awaren IPO ke yi a fadin yankin kudu maso gabashin Najeriya.
Wasu tsagerun yan bindiga sun yi garkuwa da wani limamin cocin kotolika da wasu mutane guda bakwai a kananan hukumomin Kafur da Safana da ke jihar Katsina.
Iyalan fasinjojin da aka sace yayin da suke kan jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna sun balle zanga-zanga a babban birnin tarayya ta Abuja don nuna damuwarsu ga FG.
Mutane bakwai ne suka halaka yayin da wasu uku suka jigata a anar Talata, 24 ga watan Mayu yayin wani farmaki da 'yan ta'adda suka kai kauyukan jihar Zamfara.
Fadar shugaban kasa ta gargadi yan Najeriya kan yunkurin mayar da martani bisa bidiyon dake yawo a kafafen sada zumunta na kisan wata 'yar Arewa mai juna biyu.
Lamidon Adamawa, Mai martaba Muhammadu Barkindo Aliyu Musdafa, ya bukaci al’ummar Musulmi da su ji tsoron Allah tare da tuna mutuwa a rayuwar su ta duniya.
Wani injiniyan ruwa mai suna Pakama da wasu abokan aikinsa biyu sun yi amfani da shafin Twitter don nuna babban kifin da suka kama a tekun da ke unguwar anchora
Kaduna - Yan ta'addan Ansaru dake suka kai hari jirgin kasan Abuja-Kaduna a watan Maris sun sake sakin wani bidiyo na mutum shida cikin wadanda suka sace a jirg
Wani dalibi da ake aji biyu a sakandare ya mutu a sanadiyyar dukar da malaminsa ya yi masa. Wannan ya faru ne a wata makaranta mai suna Simple Faith Schools.
Labarai
Samu kari