Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Yayin da ake shirin fara azumin watan Ramadana, yan bindiga sun kai hari ƙauyuka hudu a ƙaramar hukumar Anka ta jihar Zamfara, sun kashe akalla mutum 17 a harin
Wasu yan bindiga da ba'a san ko su waye ba zuwa yanzun sun kai hari gidan kwamishinan Kwadugo na jihar Imo da safiyar Jumu'a, sun lalata gidan da abun fashewa.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabi'u Kwankwaso, ya bukaci 'yan Najeriya musamman matasa da su shiga jam'iyyar NNPP don dawo da Najeriya da samar da rauwa mai kyau
Wata kungiya, 'Concerned Citizens of Kano', a ranar Alhamis, ta siya wa tsohon shugaban hukumar yaki da rashawa na Kano, Muhyi Rimingado, fom din takarar gwamna
Mazauna yankin Shanono a Anguwar Rigasa dake ƙaramar hukumar Igabi a Kaduna sun sake gano wani abun fashewa da aka aje a yankin su ranar Jumu'an nan ta yau.
Riyadh -An ga azumin watar Ramadana a kasar Saudiyya ranar Juma'a, 1 ga watan Afrilu, 2022. Shafin Masallatan Makkah da Madina, Haramain Sharifaini, ya ruwaito.
Rotimi Amaechi ya nemi a fitar da kudi domin a tsare jirgin kasan Kaduna zuwa Abuja, amma ba ayi ba. An gano abin da ya sa FEC ta ka ki yarda da rokon na sa.
Akalla matasa hudu ne aka ce iftala'in tsawa ta kashe a Ago Dada, a karamar hukumar Akure ta Arewa a jihar Ondo, lamarin da ya kai ga haifar da zanga-zanga.
Kotun daukaka kara ta yi watsu da karar da aka shigar kan gwamna Umahi da mataimakinsa da suka sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulkin kasar nan.
Labarai
Samu kari