Za a ji tsohon Shugaban Kotun Da'ar Ma'aikata (CCT), Danladi Yakubu Umar ya karkatar da sama da naira miliyan 15.5 zuwa asusun banki na matarsa lokacin yana ofis.
Za a ji tsohon Shugaban Kotun Da'ar Ma'aikata (CCT), Danladi Yakubu Umar ya karkatar da sama da naira miliyan 15.5 zuwa asusun banki na matarsa lokacin yana ofis.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Abuja - Kungiyar Malaman makarantun fasaha na tarayya watau ASUP ta umurci Lakcarorin Poly su koma bakin aiki ranar Litnin 30 ga Mayu, 2022 bayan kammala yaji.
A kalla mutum 21 ne suka riga mu gidan gaskiya yayin wata turereniya da aka yi da safe a wani cocin zamani a Port Harcourt, babban birnin Jihar Rivers. Daily Tr
Wasu yan bindiga sun bindige wani ango har lahira sannan suka sace amaryarsa mai dauke da juna biyu a garin Jere da ke karamar hukumar Kagarko a Jihar Kaduna.
Bayan Hukumar Yaki da Rashawa Mai Zaman Kanta, ICPC ta shiga lamarin, dan majalisa mai wakiltar mazabar Kebbe da Tambuwal, Bala Kokani ya rarraba babura da keku
Haramtaciyyar kungiyar yan aware masu neman kafa kasar Biafra, IPOB, ta musanta cewa tana da hannu a kissar gillar da aka yi wa wata bahaushiya mai juna biyu da
Toko, wani masoyin kare kare ne dan kasar Japan, wanda ya nemi wani kamfani wanda ya kera masa suturar da ta canza masa kama ya koma tamkar kare saboda burinsa.
Kaduna - Mazauna garuruwa uku dake hanyar Abuja zuwa Kaduna sun mika kokon bararsu ga Gwamna Nasir El-Rufa'i na jihar Kaduna kada ya tayar da su daga muhallansu
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, uwar gidansa Aisha da wasu yayansa mata da suka dira birnin Malabo, sun samu kayakkyawar tarva cikin kauna da soyayya jiya.
Wata matashiyar mata ta ceto ran wani matashi da ya so hallaka kansa bayan ta bashi makudan kudade kimanin N415k domin ya siya motar da ya ke burin mallaka.
Labarai
Samu kari