Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Wata kotu a Abuja ta yankewa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman hukuncin daurin shekaru 75 bayan samunsa da laifin satar kusan N33.8bn na kudaden gwamnati.
Jami’an rundunar ‘yan sandan Kaduna tare da hadin gwiwar sojojin Najeriya sun dakile wani hari da aka kai kauyen Akwando da ke karamar hukumar Kachia a Kaduna.
Wasu 'yan bindiga sun shiga gidan wani attajiri a Zaria, sun sace 'yarsa mai shekaru 15 bayan hallaka shi har lahira. Wannan lamari ya tashi hankalin jama'a.
A daren ranar Litinin ne aka kashe wani basarake, Zaki Unongo Shaayange da wasu mutane 24 a wasu hare-hare 3 da 'yan bindiga suka kai yankunan kananan hukumomi.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kama wani jami'in da aka gano yana shan taba a bainar jama'a. An kamo shi ne bayan da 'yan twitter suka mika hotonsa ga hukuma.
Al’umman unguwar Labarana Rice Mills da ke Birnin Kebbi sun wayi gari ranar Litinin da mummunan labara na kisan wata matar aure Sadiya Idris da diyarta Khadija.
Sheikh Dr Muhammad Sani Rijiyar Lemo malami ne a tsangayar nazarin addinin Musulunci ta jami'ar Bayero da Kano kuma shugaban cibiyar nazarin addinai a jami'ar.
Yayin da al'ummar musulman Duniya ke cigaba da ibadar watan Ramadan, a halin yanzun sun kammala goman farko, mun tattaro wasu lokuta 5 masu muhimmanci sosai.
Matashin dan takarar shugaban kasa ya bayyana abubuwan da zai haramta a Najeriya idan ya zama shugaban kasa, daga ciki har da cin fatar saniya wato dai ganda.
'Yan bindiga sun kutsa wani yanki na garin Tsafe kuma sun sace dalibai biyar na kwalejin kiwon lafiya da fasaha da ke Tsafe, jihar Zamfara a sa'o'in farkon yau.
Labarai
Samu kari